ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 2 A Jami’ar Zamfara

by Sadiq
3 years ago
Zamfara

Wasu ‘yan bindiga dauke da makamai sun yi garkuwa da wasu dalibai mata biyu a Jami’ar Tarayya ta Gusau (FUGUS) da ke Jihar Zamfara.

Lamarin ya faru ne da sanyin safiyar ranar Lahadi, inda masu garkuwa da mutane suka kai farmaki gidan kwanan dalibai da ke Sabon-Gida, a unguwar da ke daura da babbar harabar Jami’ar inda suka yi nasarar daure masu gadin gidan.

  • Cutar Da Ke Yi Wa Tumatir Illa Ta Sake Addabar Gonakan Tumatir A Jihar Kano
  • DSS Ta Kama Jagoran Inyamurai Da Ya Yi Barazanar Kai IPOB Legas

Daliban biyu da aka yi garkuwa da su, sun hada da Maryam da Zainab.

ADVERTISEMENT

Da yake tabbatar da faruwar lamarin ga Leadership Hausa a wata tattaunawa ta wayar tarho, kakakin rundunar ‘yan sandan, Mohammed Shehu, ya ce ‘yan bindigar sun kai farmaki gidan kwanan dalibai mata da ke kauyen Sabon Gida a karamar hukumar Bungudu.

Ana cikin haka ne suka daure masu gadin guda biyu tare da kwace musu wayoyinsu kafin su tafi da wadanda abin ya shafa.

LABARAI MASU NASABA

Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

“Bayan samun rahoton, rundunar ‘yan sanda ta zo wurin da lamarin ya faru, amma tuni ‘yan bindigar suka gudu tare da wadanda abin ya shafa har yanzu ba a san inda suke ba,” in ji kakakin ‘yan sandan.

“Kwamishanan ‘yan sanda ya kuma kara tura dakarun da za su ceto wadanda abun ya shafa, tare da cafke wadanda suka aikata laifin tare da gurfanar da su a gaban kotu.”

A cewar kakakin rundunar ‘yan sandan, kwamishinan ‘yan sandan, Kolo Yusuf, ya bukaci al’ummar jihar da su mara wa ‘yan sandan baya a kokarin da suke yi na ceto daliban.

MASU ALAKA

Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato
Manyan Labarai

Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

June 15, 2026
Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai
Manyan Labarai

Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

June 14, 2026
Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin
Manyan Labarai

Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin

June 14, 2026
Next Post
EFCC Ta Damke ‘Yan Damfarar Intanet 17 A Benue

EFCC Ta Damke 'Yan Damfarar Intanet 17 A Benue

LABARAI MASU NASABA

Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

June 15, 2026
Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

June 15, 2026
An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

June 15, 2026
An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

June 15, 2026
Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

June 15, 2026
Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

June 14, 2026
Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

June 14, 2026
Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

June 14, 2026
Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

June 14, 2026
An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

June 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.