• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Rahotonni

‘Yan Sanda Sun Yi Ram Da Mahalarta Bikin Auren Jinsi A Katsina

by Sulaiman
1 month ago
in Rahotonni
0
‘Yan Sanda Sun Yi Ram Da Mahalarta Bikin Auren Jinsi A Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an ‘yan sanda farmaki wasu gungun Matasa (Maza) a wajen biki suna shirin yin auren jinsi a Jihar Katsina.

Kamar yadda majiyar Katsina Post ta tabbatar, mutanen sun hadu ne a wani masaukin baki dake cikin garin Katsina a ranar Asabar suna shirye-shiryen yin shagulgulan bikin na su na jinsi kafin jami’an tsaro su tarwatsa su.

  • ‘Yan Sanda Sun Kara Cafke Wani Fursuna Da Ya Arce Daga Gidan Yarin Kuje A Katsina

Wasu masu kishi ne, mazauna yankin suka fallasa asirin matasan ta hanyar sanarwa Hukumar tsaro ta ‘yan sandan Jihar.

Yanzu haka dai jami’an yan sandan sun cafke mutane da dama a wurin kuma suna cigaba da bincike domin gano yadda lalatar take.

Auren jinsi laifi ne babba a kundin tsarin mulkin Nijeriya, kuma bashi da mazauni a addini ko al’adar wata kabila a Kasar.

Labarai Masu Nasaba

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Zunzurutun Ma’adanai: Nijeriya Na Iya Zama Mafi Kyawun Wurin Zuba Jari A Duniya – Minista

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Harbe Dan Shekara 7 Bayan Garkuwa Da Mutum 10 A Abuja

Next Post

Da Dumi-Dumi: An Kara Farashin Man Fetur A Nijeriya

Related

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.
Rahotonni

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

9 hours ago
Zunzurutun Ma’adanai: Nijeriya Na Iya Zama Mafi Kyawun Wurin Zuba Jari A Duniya – Minista
Rahotonni

Zunzurutun Ma’adanai: Nijeriya Na Iya Zama Mafi Kyawun Wurin Zuba Jari A Duniya – Minista

1 day ago
IGP Alkali Ya Kaddamar Da Horas Da Jami’an ‘Yansanda A Borno Gabanin Zaben 2023
Rahotonni

IGP Alkali Ya Kaddamar Da Horas Da Jami’an ‘Yansanda A Borno Gabanin Zaben 2023

2 days ago
Matsalar Tsaro: An Sake Kafa Dokar Hana Hawa Mashin A Jihar Zamfara
Rahotonni

Matsalar Tsaro: An Sake Kafa Dokar Hana Hawa Mashin A Jihar Zamfara

2 days ago
Ayyukanmu Duk Sun Karade Ko’ina A Fadin Nijeriya —Sadiya Farouq
Rahotonni

Ayyukanmu Duk Sun Karade Ko’ina A Fadin Nijeriya —Sadiya Farouq

2 days ago
Taimako Ko Barna?
Rahotonni

Taimako Ko Barna?

3 days ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: An Kara Farashin Man Fetur A Nijeriya

Da Dumi-Dumi: An Kara Farashin Man Fetur A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

August 18, 2022
Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.