ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Uwan Marigayiya Nabeeha Su 5 Da Ɓarayin Mutane Suka Sace Sun Shaƙi Iskar ‘Yanci

by Muhammad
3 years ago
Nabeeha

Jami’an tsaro sun ceto wasu ’yan mata biyar ‘yan uwan Marigayiya Nabeeha da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a unguwar Bwari da ke Abuja. 

LEADERSHIP ta rawaito cewa an yi garkuwa da wasu ‘yan uwan juna ‘yan gida daya su shida a Unguwar Bwari da ke Abuja a ranar 2 ga watan Janairu 2024.

  • ‘Yan Bindiga Sun Harbe Dan Shekara 7 Bayan Garkuwa Da Mutum 10 A Abuja
  • ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Abuja, Sun Yi Garkuwa Da Mutane 9

Masu garkuwa da mutane sun kashe daya daga cikin mai suna Nabeeha a makon jiya. Bayan kashe wani dalibi da ke karatun digiri, an ce barayin sun bukaci fansar kudi daga Naira miliyan 60 zuwa Naira miliyan 100, yayin da suna masu barazanar kashe sauran ‘yan uwa matan da ke hannunsu.

ADVERTISEMENT

A ranar Lahadin da ta gabata ne tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Nijeriya, Farfesa Isa Pantami, ya sanar da bukatar neman tara Naira miliyan 50 ga iyalan wadanda aka yi garkuwa da su don jama’a su taimaka a biya kudin fansar ‘yan matan don ganin an sako sauran ‘yan matan. .

Daya daga cikin ‘yan uwan Najeeba da suka kubuta, ta bayyana irin halin da suka shiga a cikin sakonta da ta wallafa a shafin X (Twitter) don nuna godiya ga ‘yan Nijeriya biyo bayan ceto su da jami’an tsaro suka yi.

LABARAI MASU NASABA

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

“Ina matukar godiya da addu’o’inku da goyon bayanku a tsawon wannan lokacin jarabawar. Wannan shi ne mafi girman jarabawar a rayuwata wallahi amma da yake rahmar Allah na da fadi, ga shi komai ya zo karshe, Na gode muku gabadaya.” Cewarta.

Sai dai jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Abuja, Josephine Adeh, ta ce ‘yan uwa mata tare da wasu da aka yi garkuwa da su a yankin Bwari, jami’an tsaron sun ceto su ne daga dajin Kajuru na jihar Kaduna.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa an ceto ‘yan uwa ‘yan matan da wasu da aka yi garkuwa da su a wani dajin da ke makwabtaka da jihar Kaduna tare da hadin guiwar jami’an tsaro.

“Jami’an sun yi nasarar ceto wadanda abin ya shafa a dajin Kajuru a jihar Kaduna da misalin karfe 11:30 na daren ranar Asabar 20 ga watan Janairu, 2024,” cewar Kakakin rundunar ‘yan sandan Abuja, Josephine Adeh.

Nabeeha
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Yadda Na Tsira Daga Cutar Mashaƙo A Katsina: “Na Fara Da Tsartuwar Jini Tare Da Yawu”
  • Muhammad
    An Naɗa Yusuf Nasidi Nasir A Matsayin Talban Barayan Kano
  • Muhammad
    Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano
  • Muhammad
    Kosan Waka Ya Rasu, Gwamnan Kano Ya Jajanta Wa Iyalansa

MASU ALAKA

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy
Labarai

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin
Labarai

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
Next Post
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Amince Da Bukatar Gwamna Aliyu Na Kafa Jami’an Tsaron Jiha

Wani Jariri Ya Ɓata A Asibitin Waziri Gidado Da Ke Kano

LABARAI MASU NASABA

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

September 9, 2026
Rashin Mulki Ke Firgita Atiku – Kakakin APC Na Kaduna

Rashin Mulki Ke Firgita Atiku – Kakakin APC Na Kaduna

September 9, 2026
Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai

Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai

September 9, 2026
Xi Jinping Ya Taya Kim Jong-Un Murnar Cika Shekaru 78 Da Kafuwar Koriya Ta Arewa

Xi Jinping Ya Taya Kim Jong-Un Murnar Cika Shekaru 78 Da Kafuwar Koriya Ta Arewa

September 9, 2026
’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.