ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Cafke Wanda Ya Sace Dan Shekara 3 A Katsina

by Sadiq
3 years ago
Katsina

Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina ta kama wani Abubakar Abdulaziz mai shekaru 30 da haihuwa da laifin yin garkuwa da wani yaro dan shekara uku da haihuwa a karamar hukumar Musawa ta jihar.

Hakan na kunshe ne cikin wata kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, CSP Gambo Isah, ya fitar ranar Litinin a Katsina.

  • INEC Ta Dakatar Da Kwamishinan Zaben Jihar Adamawa
  • Karamar Sallah: Gwamnatin Borno Ta Biya Ma’aikata Albashin Afrilu

“A ranar 23 ga watan Maris, da misalin karfe 01:00 na dare, wanda ake zargin ya shiga gidan Adamu Alhassan da ke kauyen Bacirawa, karamar hukumar Musawa, ta Jihar Katsina da laifin aikata laifi, a lokacin da yake barci mai nauyi ya yi garkuwa da dansa mai shekaru uku.

ADVERTISEMENT

“Ya ajiye masa takarda, inda ya umarci Alhassan da ya biya kudin fansa N800,000 kuma ya ajiye lambar za a neme shi,” inji shi.

Isah ya ce mahaifin ya tuntube shi, ya tattauna kuma ya biya Naira 150,000 domin a sako yaronsa, “amma abin ya ci tura”.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Kakakin ya ce bayan samun rahoton mahaifin, jami’an hukumar sun zage damtse, inda suka zakulo wanda ake zargin tare da kama shi.

“A yayin da ake gudanar da bincike, wanda ake zargin ya amsa laifin aikata laifin kuma ya kara da cewa ya birne yaron da ransa bayan ya karbi kudin fansa,” in ji shi.

Isah ya ce za a gurfanar da wanda ake zargin a kotu.

MASU ALAKA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Katsina
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Next Post
Yawan Cinikin Fitar Da Kayayyaki Zuwa Ketare Tun Lokacin Da Aka Kafa Bikin Baje Kolin Canton Ya Kai Dalar Amurka Tiriliyan 1.5

Yawan Cinikin Fitar Da Kayayyaki Zuwa Ketare Tun Lokacin Da Aka Kafa Bikin Baje Kolin Canton Ya Kai Dalar Amurka Tiriliyan 1.5

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Katsina

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Katsina

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.