ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaushe Ne Ƙarshen Rikicin Yajin Aiki Tsakanin ASUU Da Gwamnatin Tarayya A Nijeriya?

by Sulaiman
10 months ago
ASUU

Masu karatu barkanmu, yau shafin na mu wani muhimmin batu ya zakulo mana, wato Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU! Wannan kungiya tsawon shekaru ta dade tana zama manyan kanun labarai a manyan gidajen labarai da suka hada da gidajen talabijin, rediyo, jaridu da sauran kafofin watsa labarai a fadin Nijeriya. 

 

Mahimmancin kungiyar ya kai matukar kololuwa a idon iyaye da ɗaliban jami’o’in Nijeriya. ASUU, kungiya ce ta Malaman jami’o’in tarayya da jihohi a fadin kasar.

ADVERTISEMENT

 

Duk wani yunkuri da ka iya sanya ASUU ta yi barazanar tsunduma yajin aiki, iyaye da daliban Jami’a ba sa maraba da wannan yunkurin domin yana kawo cikas ga ci gaban karatun daliban.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

 

Kungiyar ASUU, tana rajin kare hakkin walwalar mambobinta, da samar da ababen more rayuwa don samun ingantaccen yanayin koyarwa, inda duk wannan hakkokin take neman su a wurin gwamnati.

 

Don haka, kungiyar ke fafutuka da gwagwarmaya kullum a wurin gwamnati da nufin kare muradunta da bukatunta.

 

Wacece ASUU kuma yaushe aka kafata?

Ƙungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ta samo asali ne daga Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Nijeriya (NAUT). An kafa ƙungiyar NAUT a shekarar 1965, wadda ta ƙunshi ma’aikatan ilimi a Jami’ar Ibadan, Jami’ar Nijeriya, Nsukka, Jami’ar Ahmadu Bello, Zariya, Jami’ar Ife, Ile-Ife da Jami’ar Legas, da ke Legas.

 

NAUT ta fi mayar da hankali kan kyautata yanayin hidimar mambobinta, da kuma walwalar zamantakewa da tattalin arziki da siyasa ta ƙasar. Sai dai, a cewar Attahiru Jega, ƙungiyar NAUT ba ta ɗauki wani matsayi mai muhimmanci ba kan batutuwan ƙasa ko siyasa.

 

A ra’ayin masana, NAUT ta fi kusa da tsarin kungiyoyi matsakaita. Ba kasafai take fitar da wata sanarwa ta bai ɗaya ba, sannan kuma, ba ta tsaurara wa gwamnati kan bukatunta saboda tausayawa gwamnatin.

 

Sauye-sauye da aka fara samu a ɓangaren zamantakewa ta siyasa da alkiblar tattalin arziki da kasar tafara fuskanta, wani masani Eskor Toyo, ya bayyana cewa, manufofin NAUT ba su dace da wannan zamani ba, akwai bukatar a yi mata kwaskwarima, inda ya ce gwagwarmayar kungiyar zai fi dace wa a kira ta da ASUU.

 

An kafa ASUU a shekarar 1978, a lokacin da kakar kasuwar man fetur ta fara raguwa, inda ƙasar ta fara girbar kuskuren shugabanninta na kin yin amfani da arzikin da aka samu na man fetur wurin kafa masana’antu domin samar da jin dadi da walwalar jama’a.

 

Mulkin kama-karya na soja ya yi tasiri matuka wurin gurgunta ‘yancin al’ummar Nijeriya. Fannin ilimi da jami’o’in Nijeriya suka rasa ‘yancin da suke da shi, sabida mulkin kama-karya na soja. Tallafin ilimi, da kuma na jami’o’i, ya koma ƙamas. Waɗannan abubuwan su suka kara taimakawa ASUU ta fara tsoma baki a fannin siyasa tun daga shekarar 1980.

 

Jagoraorin ASUU suka zama masu kaushi da tsauri ga gwamnati, inda kungiyar a lokacin ta fi damuwa da manyan batutuwan ƙasa, kuma ƙungiyar ta tsaya tsayin daka kan manufofin dakile zalunci da rashin dimokuraɗiyya na ƙasar.

…. za mu ci gaba a mako na gaba

ASUU
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
  • Sulaiman
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
ASUU

Wasu Kura-kurai Da Matan Aure Ke Yi Ke Sa 'Yan Aiki Aure Mazajensu

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.