• Leadership Hausa
Sunday, February 5, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Da Taron Tunawa Da Jiang Zemin A Ranar Talata Mai Zuwa

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Za A Gudanar Da Taron Tunawa Da Jiang Zemin A Ranar Talata Mai Zuwa

Kwamitin tsare-tsaren jana’izar Jiang Zemin, ya fitar da sanarwa da ke cewa, za a gudanar da taron tunawa da marigayin a ranar Talata 6 ga watan nan, a babban dakin taruwar jama’a dake birnin Beijing.

Da yammacin Alhamis din nan ne kuma, jirgin sama na musamman ya dauko gawar Jiang Zemin daga birnin Shanghai zuwa Beijing. Yayin da shugaban kasar Sin Xi Jinping, da wasu manyan jagororin JKS, da kusoshin gwamnati, suka isa filin jirgin sama domin tarbar gawar marigayin.

  • Tsohon Shugaban Kasar Sin Jiang Zemin Ya Rasu

Bisa wani labari daban da aka bayar, an ce, a jiya ne, mambobin kwamitin sulhun MDD suka yi shiru na minti daya, domin tunawa da tsohon shugaban kasar Sin Jiang Zemin.

A yayin fara taron na jiya ne, zaunannen wakilin kasar Ghana a MDD Harold Agyeman, kana shugaban karba-karba na majalisar na watan Nuwamba, ya bayyana juyayinsu ga gwamnatin kasar Sin da al’ummar Sinawa game da rasuwar Jiang a madadin ‘yan majalisar.

A madadin kwamitin sulhu, Agyeman ya bukaci dukkan wadanda suka halarci zauren majalisar, da su tsaya shiru na minti guda, domin tunawa da Jiang, wanda ya rasu jiya Laraba a birnin Shanghai yana da shekaru 96 a duniya. (Saminu Hassa, Ibrahim Yaya)

Labarai Masu Nasaba

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

Previous Post

Kotu: Mutane 33 Aka Yi Wa Hukunci Daga 11,000 Da Ake Zargin Sun Aikata Fyade A Nijeriya 

Next Post

Buhari Ya Soki Gwamnoni Kan Karkatar Da Kudaden Kananan Hukumomi

Related

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

10 hours ago
Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

11 hours ago
Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta

11 hours ago
Amurka Ba Ta Cancanci Sukar Kasar Sin Ba
Daga Birnin Sin

Amurka Ba Ta Cancanci Sukar Kasar Sin Ba

22 hours ago
Sin Ta Bukaci Japan Ta Cika Alkawarin Ta Tare Da Yin Abun Da Ya Dace Kan Muhimman Batutuwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Japan Ta Cika Alkawarin Ta Tare Da Yin Abun Da Ya Dace Kan Muhimman Batutuwa

1 day ago
Ya Kamata Amurka Ta Nuna Girmamawa Yayin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Solomon
Daga Birnin Sin

Ya Kamata Amurka Ta Nuna Girmamawa Yayin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Solomon

1 day ago
Next Post
Buhari Ya Soki Gwamnoni Kan Karkatar Da Kudaden Kananan Hukumomi

Buhari Ya Soki Gwamnoni Kan Karkatar Da Kudaden Kananan Hukumomi

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

February 4, 2023
Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41

Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41

February 4, 2023
An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

February 4, 2023
Kashu

Nijeriya Na Samun Fiye Da Dala Miliyan 250 Daga Kashun Da Ake Fitarwa Waje -Minista

February 4, 2023
Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

February 4, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

February 4, 2023
Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta

Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta

February 4, 2023
Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

February 4, 2023
Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)

Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)

February 4, 2023
Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

February 4, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.