A gobe Lahadi, za a wallafa wata makala ta shugaba Xi Jinping, babban sakataren kwamitin tsakiya na Jam’iyyar Kwaminis ta Sin (JKS), game da inganta karfin rigakafin abkuwar ibtila’i, da rage radadinsa, da kuma ayyukan ba da agaji.
Za a wallafa makalar ta Xi wanda shi ne shugaban kasar Sin kuma shugaban kwamitin aikin soja na tsakiya, a fitowa ta 16 ta mujallar Qiushi a wannan shekara, wadda babbar mujalla ce ta kwamitin tsakiya na Jam’iyyar Kwaminis ta Sin (JKS). (Abdulrazaq Yahuza Jere)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT














