ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Ceto Mutanen Da Aka Sace A Zamfara —’Yan Sanda

by Sadiq
3 years ago
Zamfara

Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Zamfara, Kolo Yusuf, ya tura karin tawagar jami’an’yan sanda don ceto mata da kananan yara da ‘yan bindiga suka sace kwanan nan.

A cewarsa, wasu ‘yan bindiga da suka gudu ta hanyar Kucheri-Wanzamai-Gidan Chida a karamar hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara sun yi garkuwa da mata da yara a yankin.

  • Allah Ta’ala Ya Alakanta Azumi Da Kansa (SWT)•Yadda Azumin Ya Dara Sauran Ibadu
  • Allah Ya Yi Wa Mai Dakin Aminu Dantata, Hajiya Rabi Rasuwa

Leadership Hausa ta samu cewa wasu gungun ‘yan bindiga da suka tsere daga Jihar Zamfara sun yi awon gaba da dimbin jama’a daga kauyuka uku na Wanzamai, Gidan Chida da Kucheri. Galibin wadanda aka yi garkuwa da su kananan yara ne da ke aiki a gonakinsu a kauyukansu. Wasu daga cikinsu sun fito ne daga al’ummar Yankara da ke karamar hukumar Faskari a Jihar Katsina.

ADVERTISEMENT

Leadership Hausa ta kuma samu labarin cewa kwanaki kadan kafin wannan aika-aikar da aka yi garkuwa da jama’a, wata tawagar jami’an soji ta kashe wasu ‘yan bindiga guda hudu da ake zargin ‘yan bindiga ne a wani samame da suka kai a unguwar Gidan Damo da ke karamar hukumar Tsafe.

A cewar wata majiya ta kusa da rundunar sojin, dakarun Operation Hadarin Daji sun kaddamar da hare-haren ba-zata a dajin Rugu tare da fatattakar ‘yan bindiga da dama inda suka tilasta musu barin matsuguninsu. An ba da rahoton cewa, ‘yan bindiga da dama sun samu raunuka daban-daban.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Wata sanarwa da rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara ta fitar mai dauke da sa hannun kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Muhammad Shehu, ta bukaci mazauna jihar da su yi watsi da wannan munanan kalamai da ake yadawa a wasu sassan kafafen yada labarai.

Rundunar ‘yan sandan ta kara tabbatar wa jama’a musamman iyalan wadanda aka yi garkuwa da su, cewa tana aiki tare da hadin gwiwar sojoji da ’yan banga domin kubutar da wadanda lamarin ya shafa tare da hada su da iyalansu.

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Kungiyoyin Arewa Sun Yi Fatali Da Bukatar Sakin Nnamdi Kanu

Kungiyoyin Arewa Sun Yi Fatali Da Bukatar Sakin Nnamdi Kanu

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.