ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 28, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Bude Iyakokin Nijeriya Da Aka Rufe Idan Na Ci Zabe – Atiku

by Sadiq
4 years ago
Atiku

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce zai bude dukkanin iyakokin Nijeriya da ke rufe muddin aka zabe shi a 2023.

Atiku, ya bayyana hakan ne ga dubban magoya bayansa a filin wasa na Muhammadu Dikko da ke Jihar Katsina.

  • Kakakin Majalisar Dokokin Taraba Ya Yi Murabus, Kizito Ya Maye Gurbinsa
  • Taliban Ta Haramtawa Mata Karatu A Jami’a A Afghansitan 

A cewar tsohon Mataimakin Shugaban Kasar, “Yana daga cikin alkawuran da muka dauka na dawo da tsaro da tattalin arziki. Don haka zamu bude dukkanin iyakokin Najeriya da aka rufe.

ADVERTISEMENT

“Idan kuka ba ni dama ba zan zama irin wanda zai sa a ci gaba harbin ’yan kasuwa saboda sun dauko buhun shinkafa ba,” cewar Atiku.

Dan takarar ya kuma ce dukkanin ababen more rayuwa da ci gaba da gwamnatin PDP ta baya ta gina a jihar, an salwantar da su.

LABARAI MASU NASABA

Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

‘Yan Bindiga Sun Sace Yaro Ɗan Shekara 10 A Yobe, Sun Nemi Kuɗin Fansa

Hakazalika, dan takarar ya ba da kyautar Naira miliyan 50 ga jama’ar da matsalar rashin tsaro ta shafa a jihar.

Ya bayar da kyautar kudin ne a fadar mai martaba Sarkin Katsina, Dokta Abdulmuminu Kabir Usman.

Atiku ya ce ya ziyarci Sarkin ne don neman tabarraki da shawara daga wajen shi.

MASU ALAKA

Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole
Manyan Labarai

Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

July 28, 2026
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Laftanar Din Soja A Yobe
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Yaro Ɗan Shekara 10 A Yobe, Sun Nemi Kuɗin Fansa

July 28, 2026
Atiku
Manyan Labarai

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Next Post
Da Dumi-dumi: Gwamnan Gombe Ya Rushe Shugabannin Kananan Hukumomin Bayan Karewar Wa’adin Mulkinsu

Da Dumi-dumi: Gwamnan Gombe Ya Rushe Shugabannin Kananan Hukumomin Bayan Karewar Wa'adin Mulkinsu

LABARAI MASU NASABA

Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

July 28, 2026
Dubban Magoya Bayan ADC Sun Sauya Sheƙa Zuwa APC A Sakkwato

Dubban Magoya Bayan ADC Sun Sauya Sheƙa Zuwa APC A Sakkwato

July 28, 2026
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Laftanar Din Soja A Yobe

‘Yan Bindiga Sun Sace Yaro Ɗan Shekara 10 A Yobe, Sun Nemi Kuɗin Fansa

July 28, 2026
Atiku

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

July 27, 2026
Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

July 27, 2026
Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

July 27, 2026
Atiku

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

July 27, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

July 27, 2026
Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

July 27, 2026
Atiku

WAFU B 2026: Nijeriya Ta Doke Ghana Da Ci 4-2 A Wasan Farko

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.