ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Ƴan Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Mutum 2

by Hussaini Jirgi Damaturu
1 year ago
Garkuwa

Rundunar Ƴansandan jihar Yobe tare da haɗin gwuiwar ‘yan bijilanti sun bankaɗo maɓoyar masu garkuwa da mutane, inda suka ceto mutum biyu da aka sace tare da kwato bindiga ƙirar AK-47.

Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, SP Dungus Abdulkarim, ya bayyana cewa shalƙwatar ‘yansanda ta ƙaramar hukumar Gujba ta samu kiran gaggawa daga wani ganau a garin Buni Yadi da misalin ƙarfe 10 na safe ranar 25 ga Mayu, 2025.

  • PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe
  • Hisbah Ta Rufe Otal, Ta Kwato Ƙwalaben Giya 209 A Yobe

Bayan samun kiran, Dungus ya ce ‘yansanda tare da goyon bayan al’umma sun gano maboyar ‘yan ta’addan, inda suka kai samame a wajen.

ADVERTISEMENT

A yayin musayar wuta da ‘yan bindigar, waɗanda suka ji raunuka, suka tsere tare da barin waɗanda suka sace da kuma bindiga kirar AK-47 ɗauke da bindigu biyu da harsasai 25.

Dungus ya ce an ceto waɗanda aka sace ba tare da sun samu wata illa ba, kuma an kai su asibiti domin duba lafiyarsu, yayin da ake ƙoƙarin cafke waɗanda suka tsere domin gurfanar da su a gaban kotu.

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2, Sun Yi Garkuwa Da 30 A Kogi

Garkuwa
Hussaini Jirgi Damaturu
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato
    Tsaro

    Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

    June 4, 2026
    Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2, Sun Yi Garkuwa Da 30 A Kogi
    Tsaro

    Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2, Sun Yi Garkuwa Da 30 A Kogi

    June 1, 2026
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
    Tsaro

    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano

    May 31, 2026
    Next Post
    Garkuwa

    Amarya Ta Kashe Uwargida Bayan Ta Daɓa Mata Wuƙa A Katsina

    LABARAI MASU NASABA

    Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

    Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

    June 5, 2026
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

    June 5, 2026
    Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

    Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

    June 4, 2026
    Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

    Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

    June 4, 2026
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

    June 4, 2026
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

    June 4, 2026
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

    June 4, 2026
    Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

    June 4, 2026
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

    June 4, 2026
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

    June 4, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.