ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Sin: Kar A Bari Sabon Nau’in Ra’ayin Nuna Karfin Soja Ya Haifar Da Karin Tasiri

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 weeks ago
Fu Cong, China's permanent representative to the United Nations, during a United Nations (UN) Security Council meeting in New York, US, on Saturday, Feb. 28, 2026. Ayatollah Ali Khamenei, the supreme leader of Iran who dominated every aspect of the country for more than three decades as it faced off with the West, was killed Saturday after the US and Israel launched airstrikes on Iran, according to President Donald Trump. Photographer: Adam Gray/Bloomberg

Fu Cong, China's permanent representative to the United Nations, during a United Nations (UN) Security Council meeting in New York, US, on Saturday, Feb. 28, 2026. Ayatollah Ali Khamenei, the supreme leader of Iran who dominated every aspect of the country for more than three decades as it faced off with the West, was killed Saturday after the US and Israel launched airstrikes on Iran, according to President Donald Trump. Photographer: Adam Gray/Bloomberg

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso

Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa

A jiya Juma’a, zaunanen wakilin kasar Sin a Majalisar Dinkin Duniya, Fu Cong, ya halarci taron babban zauren Majalisar na tunawa da “ranar kundin Majalisar Dinkin Duniya”, inda ya ce, dole ne gamayyar kasa da kasa su yi kokarin kare sakamakon yakin duniya na biyu, kuma kar a bari sabon nau’in ra’ayin nuna karfin soja ya bazu, tare da haifar da karin tasiri a duniya.

Fu Cong ya kara da cewa, kasar Sin, bisa matsayinta na kasar da ta fara sanya hannu kan kundin Majalisar Dinkin Duniya, za ta ci gaba da daukar takamaiman matakai don cika alkawarinta na kare kundin Majalisar, da kokarin samar da gudunmowa ga yunkurin gina al’ummar dan Adam mai kyakkyawar makomar bai daya.

Kana a wajen taron kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya game da batun kasar Congo Kinshasa, Fu Cong ya kalubalanci bangarori masu ruwa da tsaki da su tsagaita bude wuta a yankin gabashin kasar nan take. Ya ce, ya kamata kasashe daban-daban su bi dokar hana shigar da makamai cikin harabar kasar Congo Kinshasa, da cika alkawuran da suka dauka na ba da taimako wajen tabbatar da tsagaita wuta a kasar, yayin da a sa’i daya, ya kamata a girmama ikon mulkin kai, da ‘yancin kai, da kiyaye martabar yankin kasar ta Congo Kinshasa. Ban da haka, Fu ya kara da cewa, kasar Sin da kasashen Afirka, ciki har da Congo Kinshasa, har kullum suna cikin al’umma mai makomar bai daya, da huldar cude-ni-in-cude-ka. Kuma kasar Sin na kokarin aiki tare da sauran kasashe, don samar da karin gudunmowa ga yunkurin dawo da kwanciyar hankali, da raya tattalin arziki a kasar Congo Kinshasa.

ADVERTISEMENT

Ban da haka, yayin da kwamitin sulhun Majalisar Dinkin Duniya ke tantance batun kasar Sudan. A madadin gwamnatin kasar Sin, Fu Cong ya mika shawarwari guda 4 ga gamayyar kasa da kasa, wato a tabbatar da tsagaita bude wuta a kasar Sudan, da tinkarar mawuyacin halin da ake ciki ta fuskar jin kai, da kara kokarin sulhuntawa, gami da magance bazuwar yake-yake zuwa yankuna makwabta. (Bello Wang)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kada A Bar Kasashe Masu Tasowa A Baya A Zamanin AI
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso
  • Sulaiman
    Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa
  • Sulaiman
    Kada A Bar Kasashe Masu Tasowa A Baya A Zamanin AI
  • Sulaiman
    Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

MASU ALAKA

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso
Daga Birnin Sin

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso

July 19, 2026
Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa

July 19, 2026
An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

July 18, 2026
Next Post
Kofin Duniya

Daga 1930 Zuwa 2026: Yadda Aka Buga Wasa Na Dubu Ɗaya A Gasar Kofin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin ISWAP Na Sace Ɗalibai A Borno, Sun Ceto 46

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin ISWAP Na Sace Ɗalibai A Borno, Sun Ceto 46

July 19, 2026
Ba Mu Sayar Wa Dangote Da Reshen Jami’ar SAZU Na Yuli Ba-Gwamnatin Bauchi

Ba Mu Sayar Wa Dangote Da Reshen Jami’ar SAZU Na Yuli Ba-Gwamnatin Bauchi

July 19, 2026
Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso

July 19, 2026
NDLEA Ta Cafke Kwayoyin Tramadol Miliyan 1.63 Da Akai Nufin Shigar Da Su Kano

NDLEA Ta Cafke Kwayoyin Tramadol Miliyan 1.63 Da Akai Nufin Shigar Da Su Kano

July 19, 2026
Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa

Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa

July 19, 2026
Kada A Bar Kasashe Masu Tasowa A Baya A Zamanin AI

Kada A Bar Kasashe Masu Tasowa A Baya A Zamanin AI

July 19, 2026
Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

July 19, 2026
Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

July 19, 2026
majalisar kasa

Damawa Da Mata A Siyasa: Kujerun Majalisun Tarayya Na Iya Ƙaruwa Zuwa 121, da Kuma 397 A 2027

July 19, 2026
Kofin Duniya

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.