ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Sin: Kar A Bari Sabon Nau’in Ra’ayin Nuna Karfin Soja Ya Haifar Da Karin Tasiri

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 hour ago
Fu Cong, China's permanent representative to the United Nations, during a United Nations (UN) Security Council meeting in New York, US, on Saturday, Feb. 28, 2026. Ayatollah Ali Khamenei, the supreme leader of Iran who dominated every aspect of the country for more than three decades as it faced off with the West, was killed Saturday after the US and Israel launched airstrikes on Iran, according to President Donald Trump. Photographer: Adam Gray/Bloomberg

Fu Cong, China's permanent representative to the United Nations, during a United Nations (UN) Security Council meeting in New York, US, on Saturday, Feb. 28, 2026. Ayatollah Ali Khamenei, the supreme leader of Iran who dominated every aspect of the country for more than three decades as it faced off with the West, was killed Saturday after the US and Israel launched airstrikes on Iran, according to President Donald Trump. Photographer: Adam Gray/Bloomberg

LABARAI MASU NASABA

Tsarin Kirkire-Kirkire Na Sin Na Kara Kuzari Ga Makomar Masana’antun Duniya

CDC Ta Afirka Ta Yaba Da Goyon Bayan Da Sin Ta Bayar Da Hadin Gwiwa Mai Karfi Wajen Yaki Da Ebola

A jiya Juma’a, zaunanen wakilin kasar Sin a Majalisar Dinkin Duniya, Fu Cong, ya halarci taron babban zauren Majalisar na tunawa da “ranar kundin Majalisar Dinkin Duniya”, inda ya ce, dole ne gamayyar kasa da kasa su yi kokarin kare sakamakon yakin duniya na biyu, kuma kar a bari sabon nau’in ra’ayin nuna karfin soja ya bazu, tare da haifar da karin tasiri a duniya.

Fu Cong ya kara da cewa, kasar Sin, bisa matsayinta na kasar da ta fara sanya hannu kan kundin Majalisar Dinkin Duniya, za ta ci gaba da daukar takamaiman matakai don cika alkawarinta na kare kundin Majalisar, da kokarin samar da gudunmowa ga yunkurin gina al’ummar dan Adam mai kyakkyawar makomar bai daya.

Kana a wajen taron kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya game da batun kasar Congo Kinshasa, Fu Cong ya kalubalanci bangarori masu ruwa da tsaki da su tsagaita bude wuta a yankin gabashin kasar nan take. Ya ce, ya kamata kasashe daban-daban su bi dokar hana shigar da makamai cikin harabar kasar Congo Kinshasa, da cika alkawuran da suka dauka na ba da taimako wajen tabbatar da tsagaita wuta a kasar, yayin da a sa’i daya, ya kamata a girmama ikon mulkin kai, da ‘yancin kai, da kiyaye martabar yankin kasar ta Congo Kinshasa. Ban da haka, Fu ya kara da cewa, kasar Sin da kasashen Afirka, ciki har da Congo Kinshasa, har kullum suna cikin al’umma mai makomar bai daya, da huldar cude-ni-in-cude-ka. Kuma kasar Sin na kokarin aiki tare da sauran kasashe, don samar da karin gudunmowa ga yunkurin dawo da kwanciyar hankali, da raya tattalin arziki a kasar Congo Kinshasa.

ADVERTISEMENT

Ban da haka, yayin da kwamitin sulhun Majalisar Dinkin Duniya ke tantance batun kasar Sudan. A madadin gwamnatin kasar Sin, Fu Cong ya mika shawarwari guda 4 ga gamayyar kasa da kasa, wato a tabbatar da tsagaita bude wuta a kasar Sudan, da tinkarar mawuyacin halin da ake ciki ta fuskar jin kai, da kara kokarin sulhuntawa, gami da magance bazuwar yake-yake zuwa yankuna makwabta. (Bello Wang)

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tsarin Kirkire-Kirkire Na Sin Na Kara Kuzari Ga Makomar Masana’antun Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    CDC Ta Afirka Ta Yaba Da Goyon Bayan Da Sin Ta Bayar Da Hadin Gwiwa Mai Karfi Wajen Yaki Da Ebola
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Firaministan Guinea Ya Yabi Kasar Sin Bisa Shawarwarin Da Ta Gabatar
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Tsarin Kirkire-Kirkire Na Sin Na Kara Kuzari Ga Makomar Masana’antun Duniya
  • Sulaiman
    Daga 1930 Zuwa 2026: Yadda Aka Buga Wasa Na Dubu Ɗaya A Gasar Kofin Duniya
  • Sulaiman
    Ko Shirin Da Gwamnatin Jihar Katsina Ke Yi Wa Manoma Zai  Amfane Su A wannan Daminar?
  • Sulaiman
    CDC Ta Afirka Ta Yaba Da Goyon Bayan Da Sin Ta Bayar Da Hadin Gwiwa Mai Karfi Wajen Yaki Da Ebola

MASU ALAKA

Tsarin Kirkire-Kirkire Na Sin Na Kara Kuzari Ga Makomar Masana’antun Duniya
Daga Birnin Sin

Tsarin Kirkire-Kirkire Na Sin Na Kara Kuzari Ga Makomar Masana’antun Duniya

June 27, 2026
CDC Ta Afirka Ta Yaba Da Goyon Bayan Da Sin Ta Bayar Da Hadin Gwiwa Mai Karfi Wajen Yaki Da Ebola
Daga Birnin Sin

CDC Ta Afirka Ta Yaba Da Goyon Bayan Da Sin Ta Bayar Da Hadin Gwiwa Mai Karfi Wajen Yaki Da Ebola

June 27, 2026
Firaministan Guinea Ya Yabi Kasar Sin Bisa Shawarwarin Da Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Firaministan Guinea Ya Yabi Kasar Sin Bisa Shawarwarin Da Ta Gabatar

June 27, 2026
Next Post
Kofin Duniya

Daga 1930 Zuwa 2026: Yadda Aka Buga Wasa Na Dubu Ɗaya A Gasar Kofin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Tsarin Kirkire-Kirkire Na Sin Na Kara Kuzari Ga Makomar Masana’antun Duniya

Tsarin Kirkire-Kirkire Na Sin Na Kara Kuzari Ga Makomar Masana’antun Duniya

June 27, 2026
Kofin Duniya

Daga 1930 Zuwa 2026: Yadda Aka Buga Wasa Na Dubu Ɗaya A Gasar Kofin Duniya

June 27, 2026
Wakilin Sin: Kar A Bari Sabon Nau’in Ra’ayin Nuna Karfin Soja Ya Haifar Da Karin Tasiri

Wakilin Sin: Kar A Bari Sabon Nau’in Ra’ayin Nuna Karfin Soja Ya Haifar Da Karin Tasiri

June 27, 2026
Manoma Sun Nemi Tinubu Ya Kara Yawan Tallafin Noma 

Ko Shirin Da Gwamnatin Jihar Katsina Ke Yi Wa Manoma Zai  Amfane Su A wannan Daminar?

June 27, 2026
CDC Ta Afirka Ta Yaba Da Goyon Bayan Da Sin Ta Bayar Da Hadin Gwiwa Mai Karfi Wajen Yaki Da Ebola

CDC Ta Afirka Ta Yaba Da Goyon Bayan Da Sin Ta Bayar Da Hadin Gwiwa Mai Karfi Wajen Yaki Da Ebola

June 27, 2026
Firaministan Guinea Ya Yabi Kasar Sin Bisa Shawarwarin Da Ta Gabatar

Firaministan Guinea Ya Yabi Kasar Sin Bisa Shawarwarin Da Ta Gabatar

June 27, 2026
Zaben 2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Bayyana Shirinsu Yayin Da INEC Ta Fitar Da Jawalin Zabe

2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Yi Maraba Da Hukuncin Kotu Kan Dakatar Da Jadawalin INEC

June 27, 2026
ADC Ta Yi Allah-Wadai Da Soke Rajistar NDC, Ta Yi Gargaɗi Kan Barazanar Dimokuraɗiyya

ADC Ta Yi Allah-Wadai Da Soke Rajistar NDC, Ta Yi Gargaɗi Kan Barazanar Dimokuraɗiyya

June 27, 2026
TCN Ta Sanar Da Ɗaukewar Wutar Lantarki A Kano Da Wasu Jihohi Huɗu

TCN Ta Sanar Da Ɗaukewar Wutar Lantarki A Kano Da Wasu Jihohi Huɗu

June 27, 2026
Magoya Bayan Pantami Sun Zargi Ana Musgunawa Gombawa Motors A Gombe

Magoya Bayan Pantami Sun Zargi Ana Musgunawa Gombawa Motors A Gombe

June 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.