• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

2023: PDP Zata Ba Atiku Takardar Sahaidar Nasarar Lashe Zaben Fidda Gwani A Yau Laraba

by Muhammad
3 months ago
in Siyasa
0
2023: PDP Zata Ba Atiku Takardar Sahaidar Nasarar Lashe Zaben Fidda Gwani A Yau Laraba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Laraba Jam’iyyar PDP za ta baiwa tsohon mataimakin shugaban kasa, Alh. Atiku Abubakar, satifiket din shaidar tsayawa takarar shugaban kasa a jam’iyyar.

Taron wanda zai gudana a sakatariyar jam’iyyar ta kasa da ke Abuja, taron zai samu halartar gwamnonin jam’iyyar da mambobin jam’iyyar daban-daban, kamar yadda sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa, Hon Debo Ologunagba, ya bayyana a jiya cikin wata sanarwa.

  • Da Diminsa: PDP Za Ta Sake Sabon Zaben Fidda Gwani Na Gwamnan Bauchi
  • Sabon Rikici Ya Kunno Kai A Shugabancin Jam’iyyar APC Ta Kasa

Atiku ya sake zama dan takarar PDP a karo na biyu cikin shekaru hudu, a filin wasa na MKO Abiola na kasa da ke Abuja da yammacin ranar Asabar, inda ya samu kuri’u 371 inda ya kuma doke abokin hamayyarsa, Gwamna Nyesom Wike wanda ya samu kuri’u 237.

Tun daga samun nasarar ya koma kwantar da hankalin ‘yan Jam’iyyar da kai masu ziyara bayan nasarar da ya samu. Atiku ya gana da manyan masu neman tikitin jam’iyyar wato gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki; Gwamnan jihar Akwa Ibom Udom Emmanual; da tsohon shugaban majalisar dattawa, Anyim Pius Anyim.

Tsohon mataimakin shugaban kasar da kansa ya je gidajen ‘yan takarar da ke Abuja a wani mataki na neman goyon bayansu gabanin babban zabe.

Labarai Masu Nasaba

DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Isa Abeokuta Don Yin Wata Ganawar Sirri Da Obasanjo

Babu Wata Matsala Tsakanina Da Shekarau —Kwankwaso

Atikun ya kuma gana da tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, inda suka yi masa godiya bisa janyewa daga takararsa tare da rokon magoya bayansa da su zabe shi (Atiku).

Tags: AtikuPDPZaben Fidda Gwani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Ragargaji ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno

Next Post

FCTA Ta Rusa Sansanin ‘Yan Fashi Da Sabbin Kasuwanni Marasa Lasisi A Lugbe Da Ke Abuja

Related

DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Isa Abeokuta Don Yin Wata Ganawar Sirri Da Obasanjo
Siyasa

DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Isa Abeokuta Don Yin Wata Ganawar Sirri Da Obasanjo

1 day ago
Babu Wata Matsala Tsakanina Da Shekarau —Kwankwaso
Siyasa

Babu Wata Matsala Tsakanina Da Shekarau —Kwankwaso

1 day ago
Takarar Musulmi 2: Magoyan Bayan APC Sun Yi Zanga-zanga A Legas, Sun Bukaci A Sauya Shettima
Siyasa

Takarar Musulmi 2: Magoyan Bayan APC Sun Yi Zanga-zanga A Legas, Sun Bukaci A Sauya Shettima

2 days ago
Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada Ya Fice Daga APC Zuwa Jam’iyyar ADP

2 days ago
Shekarau Ya Fara Tattara Komatsansa Zai Fice Daga Jam’iyyar NNPP Ta Sanata Rabi’u Kwankwaso
Siyasa

Shekarau Ya Fara Tattara Komatsansa Zai Fice Daga Jam’iyyar NNPP Ta Sanata Rabi’u Kwankwaso

2 days ago
Sanata Uba Sani Ya Karyata Rahoton Kudurin Kirkiro Sabuwar Jihar Zazzau
Siyasa

Sanata Uba Sani Ya Karyata Rahoton Kudurin Kirkiro Sabuwar Jihar Zazzau

3 days ago
Next Post
FCTA Ta Rusa Sansanin ‘Yan Fashi Da Sabbin Kasuwanni Marasa Lasisi A Lugbe Da Ke Abuja

FCTA Ta Rusa Sansanin 'Yan Fashi Da Sabbin Kasuwanni Marasa Lasisi A Lugbe Da Ke Abuja

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.