ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2027: ADC Na Duba Yiwuwar Fitar Da Dan Takarar Shugaban Kasa Ta Hanyar Yarjejeniya — Kakakin Jam’iyya

by Yusuf Shuaibu and Sulaiman
3 months ago
ADC

Jam’iyyar ADC ta ce tana la’akari da karbar hanyar da kowa zai amince da ita wajen zaben dan takararta na shugaban kasa a 2027.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar, Bolaji Abdullahi, ya bayyana hakan a wani shiri na gidan talabijin na Arise TB, a ranar Asabar.

  • Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan PDP A Kaduna, Ashiru, Zai Koma ADC A Ranar Lahadi
  • CBN Ya Ɗage Tsarin Dijital, Zai Biya Mahajjata Kuɗin Guzurinsu A Hannu

Ya ce jam’iyyar na da zabin yin zaben fitar da gwai kai tsaye ko bin hanyar yarjejeniya wajen zaben wanda zai tsaya mata takara a zaben shugaban kasa. Ya kara da cewa zabukan fid da gwani ba su kasance ‘a tebur’ ba bisa ga dokar zabe da aka gyara.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, zabin yin yarjejeniya ita ce kadai hanyar zabin da aka fi so, saboda tana da sauki wajen kashe kudade.

“Muna kokarin gwadawa gwargwadon ikomu ta rungumar hanyar yarjejeiya, saboda wannan shi ne mafi karancin kudi a garemu. A bangarenmu kuma, mafi kyawun yanayi shi ne samun damar tsara yarjejeiyar, kuma wannan ne abin da muke aiki a kai,” in ji shi.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

Abdullahi ya kuma soki jam’iyyar APC mai mulki, yana jayayya cewa hadin kan jam’iyyar tana da alaka da shugabancinta a yanzu.

“Idan ka cire iko daga APC, APC ba komai ba ne a zahiri. Na san jam’iyyar sosai.

“Bayan Bola Tinubu, za su rushe cikin sauri, har ma da kansu za su yi mamaki. Shi ne kadai mai rike jam’iyyar gaba daya,” in ji shi.

Ya bayyana APC a matsayin mota ta musamman da aka kirkira don kawo shugabancin, Marigayi Muhammadu Buhari da Tinubu, yana kara da cewa jam’iyyar ta cika wannan manufa gaba daya.

Mai magana da yawun ADC ya kara zargin cewa jam’iyyar mai mulki tana nuna alamun damuwa gabanin zaben da ke tafe.

“A kowace sahihin zabe mai cike da adalci a Nijeriya a yau, babu yadda APC za ta ci zabe.

“Me ya sa jam’iyya mai gwamnonin 31 da kusan kashi 90 cikin dari na ‘yan majalisar kasa ke ci gaba da firgita? Me ya sa har yanzu suke kokarin Sanya wa sauran jam’iyyu masu adawa cikin tashin hankali?

“Ya kamata su kasance suna shirin nasarar Tinubu, la’akari da iko mai yawa da suke da shi. Amma ba su kwantar da hankalinsu ba saboda sun san a zaben da ya kasance mai kyauta kuma mai adalci, ba za su iya samun nasara ba. ‘Yan Nijeriya sun gaji da su,” in ji shi.

Wannan mataki ya zo ne yayin da ADC, wacce ta sanya kanta a matsayin babban jam’iyyar adawa da ta hada fitattun ‘yan siyasa.

Cikin masu neman tikiti takarar shugaba kasa a zaben 2027, akwai tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, da sauransu.

Sai dai kuma babu sanarwa a hukumance game da takamaiman ‘yan takara.

TATTALIN ARZIKI

ADC
Yusuf Shuaibu
+ posts Bio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?
ADC
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

MASU ALAKA

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku
Tambarin Dimokuradiyya

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

June 19, 2026
2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

June 12, 2026
Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?
Tambarin Dimokuradiyya

Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

June 12, 2026
Next Post
Tallafin Abinci Na Gaggawa Daga Sin Ya Isa Togo

Tallafin Abinci Na Gaggawa Daga Sin Ya Isa Togo

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.