ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2027: Atiku Da Makinde Sun Yi Ganawar Sirri Da IBB

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
7 months ago
Makinde

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, da Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, sun kai ziyara daban-daban ga tsohon shugaban soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida (mai ritaya), a gidansa na Hilltop a Minna, Jihar Neja, a yayin da ake samun karuwar tattaunawar siyasa kafin zabukan 2027.

Atiku da Makinde sun isa gidan Babangida a lokuta daban-daban. Tsohon mataimakin shugaban kasa ya sauka a Filin Jirgin Sama na Bola Ahmed Tinubu, Minna, daidai karfe 12:46 na rana, a kan jirgi mai zaman kansa mai lamba 5N-KAS.

  • CGTN: Mafarkin Amurka Ya Lalace Zuwa Rudi Na Cin Zali
  • Mu’amala Tsakanin Shugabannin Sin Da Amurka Tana Taka Muhimmiyar Rawa A Dangantakar Kasashen

Ya samu rakiya daga shugabanni ciki har da Kashim Imam da Sanata Ben Obi.

ADVERTISEMENT

Gwamna Makinde ya isa gidan Babangida a kusan karfe 2:00 na rana, tare da tsohon gwamnan Jihar Osun, Olagunsoye Oyinlola.

Atiku ya yi tattaunawa ta musamman da Babangida fiye da awanni biyu, sannan ya tashi daga Minna a kusan karfe 3:20 na rana. Makinde, a gefe guda, ya tsaya a gidan har kusan karfe 4:00 na rana bayan karin lokaci da ya yi tare da tsohon shugaban mulkin soja.

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

Majiyoyi sun shaida wa Daily Trust cewa ziyarar Atiku na neman goyon bayan Babangida ne domin ADC, yayin da Makinde kuma ya tattauna da tsohon shugaban soja kan shirin da ake cewa zai shiga jam’iyyar.

Bayan taron, Atiku ya ce ziyarar wani bangare ce ta kokarin karfafa goyon bayan ‘yan Nijeriya ga ADC da kuma rajistar sababbin mambobi, tare da karfafa tsarin jam’iyyar a kasar baki daya.

Ya tabbatar da mambobinsa a ADC kuma ya bayyana cewa kundin tsarin jam’iyyar bai amince da raba yankuna ba (zoning).

“Babu zoning a kundin tsarin jam’iyyar ADC. A gaskiya, PDP ce kawai ke da zoning a cikin kundinta,” in ji shi.

“Ba wannan ne karo na farko da na ziyarci Minna ba. Na kasance ina zuwa a koda yaushe don girmamawa. Batun takara a 2027 har yanzu bai taso ba,” Atiku ya kara da cewa.

Ya ce jam’iyyar ADC na mai da hankali ne wajen gina ingantattun tsare-tsare daga matakin unguwa har zuwa na kasa, tare da karfafa rajista da jawo sababbin mambobi.

Makinde
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas
Makinde
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris
  • Sulaiman
    Gwarzon Shekarar 2026 Abdulsamad Rabiu
  • Sulaiman
    Buƙatar Ɗaukar Matakan Daƙile Yaɗuwar Cutar Mashaƙo A Nijeriya
  • Sulaiman
    Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

MASU ALAKA

Makinde
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
Makinde
Manyan Labarai

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Next Post
SAW

Nasabar Annabi (SAW) Zuwa Ga Annabi Adam (AS)

LABARAI MASU NASABA

Makinde

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
Makinde

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Gwarzon Shekarar 2026 Abdulsamad Rabiu

September 11, 2026
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Buƙatar Ɗaukar Matakan Daƙile Yaɗuwar Cutar Mashaƙo A Nijeriya

September 11, 2026
Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.