ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abincin Da Ya Kamata Mai Azumi Ya Ci Da Wanda Bai Kamata Ba

by Bilkisu Tijjani
5 months ago
Azumi

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da warhaka, barkammu da sake haɗuwa da ku a wannan makon a cikin wata mai alfarma na Ramadan a cikin shirin namu na Girki Adon Mata.

Watan Azumi lokaci ne da mutane suke ƙaurace wa abinci tun kafin ketowar Alfijir har zuwa faɗuwar Rana. Hakan yake sa mutane jin yunwa da ƙishin ruwa. Masu Azumi su kan ci abinci iri daban-daban a lokacin sahur da na buɗa baki.

  • Buƙatar Taka-tsan-tsan Wajen Koya Wa Yara Ƙanana Azumi
  • Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 8

Sai dai Likitoci sun bayyana nau’in abincin da ya kamata mai Azumi ya ci da wanda ya kamata ya ƙauracewa.

ADVERTISEMENT

Dr Lawan Musa Tahir, wani likita a asibitin Nizamiye da ke Abuja, babban birnin tarayya, ya shaida irin abincin da ya kamata masu Azumi su ci da kuma waɗanda ba su kamata mai Azumi ya ci ba.

Wane nau’in abinci ya kamata mai Azumi ya ci?

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad

Masu fama da wasu cututtuka: Masu Azumi sun kasu kashi-kashi: misali, akwai wanda da ma kafin Azumin, saboda da wata larura a asibiti za a ɗora shi kan abincin da ya kamata ya ci ko kada ya ci. Misali a nan shi kamar wanda yake da ciwon suga za a ɗora shi kan dokoki na yanayin abincin da zai ci, ko wanda yake da ciwon hanta, shi ma za a ɗora shi kan dokoki na abinci da zai ci.

Sai mai Olsa shima akwai abubuwan da ya kama ta ya ci da kuma wanda bai kama ta ba.

Haka kuma wanda yake da food allergy, wato wanda jikinsa ba ya karɓar wasu nau’o’in na abinci: to, wannan tun kafin Azumi akwai dokoki na yanayin abincin da yake ci, don haka idan Azumi ya zo zai ci gaba da bin dokokin.

 

Mutane masu lafiya:

Sai kuma mutanen da su da ma lafiyarsu ƙalau. Su ma ya danganta da inda suka samu kansu a lokacin Azumi.

Misali, idan mutum yana zaune a irin ƙasashenmu masu za fi inda mutane suke buƙatar yawan shan ruwa akai-kai, su ma akwai yadda ya kamata su yi.

 

Ga jerin abinci da abubuwan da suka kamata masu Azumi su ci:

A Guji cin abinci mai yaji da wanda yake da maiƙo sosai saboda zai ƙara musu ƙishirwa sannan akwai zafin gari. A ci abinci mai ruwa-ruwa, musamman ‘yaƴan itatuwa irin su Syaba, Abarba, Gwanda, Kankana da makamantansu.

A sha ruwan zafi kamar shayi ko koko ko kunu domin suna gyara ciki musamman bayan an daɗe ba a ci abinci ba.

A guji cika ciki fal da abinci za ka ga wasu suna cin abinci sosai idan an sha ruwa. Hakan yana da matsala. An fi so ka ci abinci kaɗan sannan ka huta yadda idan an jima za ka iya sake ci.

A guji shan taba da dangoginta saboda tana da illa. Babu laifi idan an motsa jiki lokaci Azumi amma a yi shi saisa-saisa.

Azumi
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (2)
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

MASU ALAKA

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
Girke-Girke

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

June 14, 2026
Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
Girke-Girke

Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad

June 6, 2026
Amfanin Man Kwakwa Guda 12
Girke-Girke

Amfanin Man Kwakwa Guda 11

May 17, 2026
Next Post
Za Mu Yi Duk Mai Yiwuwa Don Hana Iran Mallakar Makamin Nukiliya – Netanyahu

Za Mu Yi Duk Mai Yiwuwa Don Hana Iran Mallakar Makamin Nukiliya - Netanyahu

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.