ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abincin Da Ya Kamata Mai Azumi Ya Ci Da Wanda Bai Kamata Ba

by Bilkisu Tijjani
3 months ago
Azumi

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da warhaka, barkammu da sake haɗuwa da ku a wannan makon a cikin wata mai alfarma na Ramadan a cikin shirin namu na Girki Adon Mata.

Watan Azumi lokaci ne da mutane suke ƙaurace wa abinci tun kafin ketowar Alfijir har zuwa faɗuwar Rana. Hakan yake sa mutane jin yunwa da ƙishin ruwa. Masu Azumi su kan ci abinci iri daban-daban a lokacin sahur da na buɗa baki.

  • Buƙatar Taka-tsan-tsan Wajen Koya Wa Yara Ƙanana Azumi
  • Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 8

Sai dai Likitoci sun bayyana nau’in abincin da ya kamata mai Azumi ya ci da wanda ya kamata ya ƙauracewa.

ADVERTISEMENT

Dr Lawan Musa Tahir, wani likita a asibitin Nizamiye da ke Abuja, babban birnin tarayya, ya shaida irin abincin da ya kamata masu Azumi su ci da kuma waɗanda ba su kamata mai Azumi ya ci ba.

Wane nau’in abinci ya kamata mai Azumi ya ci?

LABARAI MASU NASABA

Amfanin Man Kwakwa Guda 11

Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada

Masu fama da wasu cututtuka: Masu Azumi sun kasu kashi-kashi: misali, akwai wanda da ma kafin Azumin, saboda da wata larura a asibiti za a ɗora shi kan abincin da ya kamata ya ci ko kada ya ci. Misali a nan shi kamar wanda yake da ciwon suga za a ɗora shi kan dokoki na yanayin abincin da zai ci, ko wanda yake da ciwon hanta, shi ma za a ɗora shi kan dokoki na abinci da zai ci.

Sai mai Olsa shima akwai abubuwan da ya kama ta ya ci da kuma wanda bai kama ta ba.

Haka kuma wanda yake da food allergy, wato wanda jikinsa ba ya karɓar wasu nau’o’in na abinci: to, wannan tun kafin Azumi akwai dokoki na yanayin abincin da yake ci, don haka idan Azumi ya zo zai ci gaba da bin dokokin.

 

Mutane masu lafiya:

Sai kuma mutanen da su da ma lafiyarsu ƙalau. Su ma ya danganta da inda suka samu kansu a lokacin Azumi.

Misali, idan mutum yana zaune a irin ƙasashenmu masu za fi inda mutane suke buƙatar yawan shan ruwa akai-kai, su ma akwai yadda ya kamata su yi.

 

Ga jerin abinci da abubuwan da suka kamata masu Azumi su ci:

A Guji cin abinci mai yaji da wanda yake da maiƙo sosai saboda zai ƙara musu ƙishirwa sannan akwai zafin gari. A ci abinci mai ruwa-ruwa, musamman ‘yaƴan itatuwa irin su Syaba, Abarba, Gwanda, Kankana da makamantansu.

A sha ruwan zafi kamar shayi ko koko ko kunu domin suna gyara ciki musamman bayan an daɗe ba a ci abinci ba.

A guji cika ciki fal da abinci za ka ga wasu suna cin abinci sosai idan an sha ruwa. Hakan yana da matsala. An fi so ka ci abinci kaɗan sannan ka huta yadda idan an jima za ka iya sake ci.

A guji shan taba da dangoginta saboda tana da illa. Babu laifi idan an motsa jiki lokaci Azumi amma a yi shi saisa-saisa.

Azumi
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

MASU ALAKA

Amfanin Man Kwakwa Guda 12
Girke-Girke

Amfanin Man Kwakwa Guda 11

May 17, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Girke-Girke

Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada

May 10, 2026
Yadda Ake Hada Dafadikan Taliya (Jollof Spaghetti)
Girke-Girke

Yadda Ake Hada Dafadikan Taliya (Jollof Spaghetti)

April 25, 2026
Next Post
Za Mu Yi Duk Mai Yiwuwa Don Hana Iran Mallakar Makamin Nukiliya – Netanyahu

Za Mu Yi Duk Mai Yiwuwa Don Hana Iran Mallakar Makamin Nukiliya - Netanyahu

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.