ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Adadin Wadanda Suka Mutu A Hatsarin Kwale-kwale A Jigawa Ya Kai 7 – ‘Yansanda

by Sadiq
4 years ago
Hatsarin Kwale-kwale

Rundunar ‘yan sandan Jihar Jigawa ta bayyana cewa adadin wadanda suka mutu a hatsarin kwale-kwale a ranar Lahadin da ta gabata a unguwar Dabi da ke karamar hukumar Ringim ya kai mutum bakwai.

Kamfanin dillancin labarai na Nijeriya (NAN), ya rawaito cewa lamarin ya faru ne a lokacin da wani kwale-kwale mai dauke da fasinjoji 13 a kan hanyarsu ta zuwa ziyarar jaje ya kife bayan ya bugi wani abu.

  • Bikin Tsakiyar Kaka Na 2022 Da CMG Ya Nuna Ya Samu Yabo Sosai Daga Masu Kallo A Gida Da Waje
  • Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

Rundunar ‘yansandan bayan samun rahoton ta kaddamar da aikin bincike da ceto a wurin tare da taimakon masu ruwa da tsaki a yankin.

ADVERTISEMENT

Rundunar ‘yansandan ta ce, ta yi nasarar ceto mutane bakwai a nan take wanda aka garzaya da su babban asibitin Ringim domin kula da lafiyarsu.

Biyu daga cikin mutane bakwai da aka gano, Bara’atu Garba mai shekaru 30 da Mahmud Surajo mai shekaru 3, likitocin da ke bakin aiki su tabbatar da mutuwarsu.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

An kwantar da sauran mutane biyar a asibiti, yayin da sauran shidan da suka jikkata ba a gansu ba.

Kakakin rundunar, DSP Lawan Shiisu, a wata sanarwa da ya fitar a Dutse a ranar Litinin, ya tabbatar da samun karin gawarwakin mutane biyar, wanda ya kawo adadin mutanen da suka mutu a lamarin zuwa bakwai.

“Daga cikin mutane shida da suka bace a hatsarin kwale-kwalen jiya a karamar hukumar Ringim, rahoton ya nuna cewa an sake gano wasu gawarwaki biyar yayin da mutum daya ya bace.

“Ya zuwa yanzu mutane bakwai ne suka rasa rayukansu a lamarin,” in ji kakakin.

Shiisu ya kara da cewa ana ci gaba da kokarin ceto sauran mutanen.

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
‘Muna Kira A Samar Da Jami’an Tsaro Na Yankin Arewacin Nijeriya’

Sojoji Sun Ceto Mutane 6 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.