ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa: Ya Dace Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Shinkafa – Dan Sa’a

by Isah Abdullahi
4 years ago
Ambaliyar Ruwa

Shugaban kungiyar manoman shinkafa na Nijeriya, reshen karamar hukumar Sabon Gari, Alhaji Yahuza Suleiman dan Sa’a ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta fitar da wasu tsare-tsare da za a tallafa wa manoman shinkafa da suka sami matsalar sakamakon ambaliyar ruwa a gonakinsu a wannan shekara.

dan Sa’a ya yi wannan kira ne a lokacin da ya zanta da wakilinmu da ke Zariya, kan matsalolin ambaliyar ruwa da manoman shinkafa suka tafka asara a gonakinsu a damunar bana.

  • Rahoto: Kasar Sin Ta Kara Saurin Inganta Bangaren Makamashi Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba Cikin Shekaru Goma Da Suka Gabata
  • Ina Da Kishin Bunkasa Rayuwar Mata Da Kananan Yara Tun Ina Karama – Fatima Dala

Ya kara da cewa mafiya yawan manoman shinkafa a kananan hukumomin Jihar Kaduna sun tafka asarar da babu wanda ya isa ya bayyana yawan asarar da aka yi, sai dai a kimanta kawai.

ADVERTISEMENT

Ya tabbatar da cewa sun yi nisa wajen tantance asarar da manoman shinkafar suka yi a gonaknsu, sai dai kuma nan gaba kadan za a iya tattance wadanda suka tafka sarara a gonakisu.

Ya kuma shawarci gwamnatin tarayya ta fara tunanin tallafin da za ta ba wadanda suka yi asarar, ba a bar su haka kawai ba, in haka ya tabbata za su sami mafita daga asarar da suka tafka a dalilin wannan ambaliya da ta faru.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Ambaliyar Ruwa: Ya Dace Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Shinkafa – dan Sa’a

Shugaban kungiyar manoman shinkafa na Nijeriya, reshen karamar hukumar Sabon Gari, Alhaji Yahuza Suleiman dan Sa’a ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta fitar da wasu tsare tsare da za a tallafa wa manoman shinkafa da suka sami matsalar sakamakon ambaliyar ruwa a gonakinsu a wannan shekara.

dan Sa’a ya yi wannan kira ne a lokacin da ya zanta da wakilinmu da ke Zariya, kan matsalolin ambaliyar ruwa da manoman shinkafa suka tafka asara a gonakinsu a damunar bana.

Ya kara da cewa mafiya yawan manoman shinkafa a kananan hukumomin Jihar Kaduna sun tafka asarar da babu wanda ya isa ya bayyana yawan asarar da aka yi, sai dai a kimanta kawai.

Ya tabbatar da cewa sun yi nisa wajen tantance asarar da manoman shinkafar suka yi a gonaknsu, sai dai kuma nan gaba kadan za a iya tattance wadanda suka tafka sarara a gonakisu.

Ya kuma shawarci gwamnatin tarayya ta fara tunanin tallafin da za ta ba wadanda suka yi asarar, ba a bar su haka kawai ba, in haka ya tabbata za su sami mafita daga asarar da suka tafka a dalilin wannan ambaliya da ta faru.

Ambaliyar Ruwa
Isah Abdullahi
+ postsBio
  • Isah Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/isah-abdullahi/
    Ruftawar Masallacin Fadar Zazzau: Abubuwan Da Suka Kamata A Sani Na Tarihi
  • Isah Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/isah-abdullahi/
    Mun Dauki Matakan Fito-na-fito Da Masu Kawo Gurbataccen Taki A Kasuwarmu – Masu Sayar Da Taki
  • Isah Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/isah-abdullahi/
    Buhari Ya Yi Duk Abin Da Ya Dace Wajen Magance Matsalolin Nijeriya – Shagalinku
  • Isah Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/isah-abdullahi/
    Matsalar Da Mata Ke Ciki Ta Sa Na Rungumi Rubuce-rubuce -Hajiya Hafsat Barau

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Gwaman Bauchi Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Kafa Hukumar Yaki Da Rashawa Ta Jihar

Gwaman Bauchi Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Kafa Hukumar Yaki Da Rashawa Ta Jihar

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.