ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gano Jirgin Da Amurka Ta Nutsar Dauke Da ‘Yan Australia Dubu A Yakin Duniya Na 2

by Salahuddeen
3 years ago
Amurka

A ranar Asabar masu binciken a karkashin teku sun gano wani jirgin fasinjan Japan na lokacin yakin duniya na 2, wato Montevideo Maru, wanda aka nutsar da shi a tekun Philippines dauke da ‘yan Australia 1000.

Sojin ruwan Amurka ne suka nutsar da wannan jirgi mai suna Montevideo Maru, mallakin Japan a shekarar 1941.

  • Nijeriya Na Bukatar Addu’ar Al’umma Kan Zaman Lafiya – Dan Kaden Rano
  • Har Yanzu Wasu Na Yi Wa ‘Yan Fim Kallon Mutanen Banza —Auwal West

Jirgin ruwan yakin Amurka, wanda ma’aikatansa ba su ankare cewa jirgin na dauke da fursunonin yaki ne ya nutsar da wannan jirgi a ranar 1 ga watan Yulin shekarar 1942.

ADVERTISEMENT

Kungiyar binciken tarihi na karkashin ruwa ta Silentworld, waddda ta dauki nauyin binciken ta ce an gano jirgin ne a waje mai nisan sama da kilomita 4 a karkashin tekun.

Nutsewar jirgin ruwan Montevideo Maru shi ne hatsarin jirgin ruwa mafi muni da kasar Australia ta fuskanta, inda ta yi asarar akalla mutane 979, cikinsu sojoji 850.

LABARAI MASU NASABA

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

Fararen hula daga kasashe 13 na cikin wannan jirgi, abin daya kawo adadin fursunonin da suka mutu a cikinn1060.

Dakarun Japan ne suka kama su watannin baya kafin balaguron a garin gabar teku na Rabaaul a Papua New Guinea.

Bayan shafe shekaru 5 suna shiri, masu binciken sun fara aikin neman jirgin ne a ranar 6 ga watan Afrilu daga tekun kudancin China, Arewa Maso Yammacin tsibirin Luzon na Philippines.

Sun fara hangen nasara ne kwanaki 12 kacal bayan da suka kaddamar da neman jirgin ruwan, ta wajen amfani da na’urorin zamani har da motar karkashin ruwa.

Amurka
Salahuddeen
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa
    Al'ajabi

    Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

    June 9, 2026
    EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas
    Al'ajabi

    EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

    April 21, 2026
    Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar
    Al'ajabi

    Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar

    March 8, 2026
    Next Post
    Akwai Bukatar Tinubu Ya Rubanya Kokarin Buhari Na Bunkasa Harkokin Noma  -Alhaji Umar

    Akwai Bukatar Tinubu Ya Rubanya Kokarin Buhari Na Bunkasa Harkokin Noma  -Alhaji Umar

    LABARAI MASU NASABA

    Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

    Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

    July 15, 2026
    Sabbin Ministoci

    Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

    July 15, 2026
    GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

    GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

    July 15, 2026
    ‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

    Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

    July 15, 2026
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

    July 15, 2026
    ‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

    ‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

    July 15, 2026
    Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

    Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

    July 15, 2026
    Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

    Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

    July 15, 2026
    Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

    Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

    July 15, 2026
    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

    July 15, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.