ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gano Jirgin Da Amurka Ta Nutsar Dauke Da ‘Yan Australia Dubu A Yakin Duniya Na 2

by Salahuddeen
3 years ago
Amurka

A ranar Asabar masu binciken a karkashin teku sun gano wani jirgin fasinjan Japan na lokacin yakin duniya na 2, wato Montevideo Maru, wanda aka nutsar da shi a tekun Philippines dauke da ‘yan Australia 1000.

Sojin ruwan Amurka ne suka nutsar da wannan jirgi mai suna Montevideo Maru, mallakin Japan a shekarar 1941.

  • Nijeriya Na Bukatar Addu’ar Al’umma Kan Zaman Lafiya – Dan Kaden Rano
  • Har Yanzu Wasu Na Yi Wa ‘Yan Fim Kallon Mutanen Banza —Auwal West

Jirgin ruwan yakin Amurka, wanda ma’aikatansa ba su ankare cewa jirgin na dauke da fursunonin yaki ne ya nutsar da wannan jirgi a ranar 1 ga watan Yulin shekarar 1942.

ADVERTISEMENT

Kungiyar binciken tarihi na karkashin ruwa ta Silentworld, waddda ta dauki nauyin binciken ta ce an gano jirgin ne a waje mai nisan sama da kilomita 4 a karkashin tekun.

Nutsewar jirgin ruwan Montevideo Maru shi ne hatsarin jirgin ruwa mafi muni da kasar Australia ta fuskanta, inda ta yi asarar akalla mutane 979, cikinsu sojoji 850.

LABARAI MASU NASABA

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

Fararen hula daga kasashe 13 na cikin wannan jirgi, abin daya kawo adadin fursunonin da suka mutu a cikinn1060.

Dakarun Japan ne suka kama su watannin baya kafin balaguron a garin gabar teku na Rabaaul a Papua New Guinea.

Bayan shafe shekaru 5 suna shiri, masu binciken sun fara aikin neman jirgin ne a ranar 6 ga watan Afrilu daga tekun kudancin China, Arewa Maso Yammacin tsibirin Luzon na Philippines.

Sun fara hangen nasara ne kwanaki 12 kacal bayan da suka kaddamar da neman jirgin ruwan, ta wajen amfani da na’urorin zamani har da motar karkashin ruwa.

Amurka
Salahuddeen
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa
    Al'ajabi

    Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

    June 9, 2026
    EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas
    Al'ajabi

    EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

    April 21, 2026
    Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar
    Al'ajabi

    Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar

    March 8, 2026
    Next Post
    Akwai Bukatar Tinubu Ya Rubanya Kokarin Buhari Na Bunkasa Harkokin Noma  -Alhaji Umar

    Akwai Bukatar Tinubu Ya Rubanya Kokarin Buhari Na Bunkasa Harkokin Noma  -Alhaji Umar

    LABARAI MASU NASABA

    Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

    Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

    June 25, 2026
    EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

    EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

    June 25, 2026
    Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

    Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

    June 25, 2026
    Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

    ‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

    June 25, 2026
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

    June 24, 2026
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

    June 24, 2026
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

    June 24, 2026
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

    June 24, 2026
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

    June 24, 2026
    Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

    Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

    June 24, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.