• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Ginin Cibiyar Samar Da Lantarki Mai Tsafta A Liaoning

by CMG Hausa
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
An Kaddamar Da Ginin Cibiyar Samar Da Lantarki Mai Tsafta A Liaoning
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

Hukumar bunkasa ci gaba, da gudanar da sauye-sauye ta lardin Liaoning na arewa maso gabashin kasar Sin, ta kaddamar da ginin cibiyoyi 10, na samar da makamashin lantarki daga karfin hasken rana da iska, aikin da zai lashe kudin Sin har sama da yuan biliyan 6, kwatankwacin dalar Amurka miliyan 883.9.

A cewar hukumar, za a gina cibiyoyin ne a biranen Shenyang, da Dalian, da Dandong, da Yingkou da Chaoyang. Kuma bayan kammalar su, adadin jimillar lantarkin da za su samar zai kai sama da kilowatt/sa’a biliyan 2.2, adadin da zai biya bukatun lantarki ga iyalai miliyan 2 a shekara guda. Kaza lika a duk shekara, aikin zai rage amfani da kwal har tan 675,700, tare da rage fitar da iska mai gurbata yanayi har sama da tan miliyan 2.

Aikin wani bangare ne na hadin gwiwar gwamnatin lardin na Liaoning, da kamfanin China Huaneng. Ana kuma sa ran zai jawo jarin da ya kai sama da yuan biliyan 100 ga lardin, karkashin manufar nan ta bunkasa kasa ta shekaru biyar-biyar karo na 14, wadda Sin ke gudanarwa tsakanin shekarar 2021 zuwa 2025, wanda kuma ake hasashen hakan zai fadada jarin masana’antun dake da nasaba da hakan, da sama da kudin Sin yuan biliyan 50. (Saminu Alhassan)

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ina Yin Fim Ne Ta Yadda Ko Da Surikai Suka Kalla Ba Za Su Kunyata Ba —Mai-Kwashewa

Next Post

Tankar Man Fetur Ta Kama Da Wuta A Gidan Mai A Ilorin

Related

Hangzhou
Daga Birnin Sin

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

12 hours ago
Syria
Daga Birnin Sin

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

13 hours ago
Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

15 hours ago
Amurka
Daga Birnin Sin

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

16 hours ago
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 
Daga Birnin Sin

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

1 day ago
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

2 days ago
Next Post
Tankar Man Fetur Ta Kama Da Wuta A Gidan Mai A Ilorin

Tankar Man Fetur Ta Kama Da Wuta A Gidan Mai A Ilorin

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

October 2, 2023
Mata

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

October 2, 2023
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.