• Leadership Hausa
Monday, February 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kotu Da Ɗansanda

An Kama Bokan Da Ke Lalata Da Ya Da Kanwa A Ondo

by Sabo Ahmad
3 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
An Kama Bokan Da Ke Lalata Da Ya Da Kanwa A Ondo

An kama wani boka da ke ci da sunan addini a wata cocin da ke Ajuwon ta jihar Ogun, Mista Joseph Ogundeji, da laifi hada ya da kanwa yana zina da su, har ya yi wa daya daga cikinsu ciki, wanda hakan ta sa ‘yansanda suka damke shi.

‘Yansanda sun kama Ogundeji da ke jihar Ogun sakamakon zargin da ake yi masa na yin lalata da ya da kanwa har ya yi wa daya daga cikinsu ciki.

  • Shugaba Xi Da Uwargidansa Sun Gana Da Sarki Da Sarauniyar Thailand
  • Yadda Mutuwar Abokai Biyu Ta Fallasa Lalacewar Asibitocin Jihar Neja

An kama wanda ake zargin ne sakamakon karar da uban yaran ya kai ofishin ‘yansanda da ke Ajuwon kan zargin yin lalata da ‘ya’yansa mata guda biyu.

Mahaifin yaran ya shaida wa ‘yansanda cewa, ya lura da cewa, daya daga cikin yaran nasa mai shekara 16 ta yi ciki.

Da ake yi masa tambayoyi kan wannan badala da ya yi, sai ya ce shi ma ba da son ransa ya yi hakan ba, sai dai kawai saboda an yi masa wahayi ne ya yi hakan.

Labarai Masu Nasaba

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

Sojoji Sun Kama Mutum 116 Da Ke Yin Laifuka Daban-daban A Legas

Jami’in hulda na rundunar ‘yansandan jihar Ogun,Abimbola Oyeyemi, ya ce, DPO da ke Ajuwon, SP Andrew Akinseye, ya ce, samun wannan rahoton ke da wuya, ‘yansanda suka damko wanda ake zargin domin gudanar da bincike. “A okacin gudanar da binciken wanda ake zargin ya amsa laifinsa” in ji Oyeyemi.

Lokacin gudanar da binciken an gano cewa, bokan yana lalata da wata karamar yarinya mai kimanin shekara 13, kanwar wadda ya yi yi wa cikin.

“’Yan matan guda biyu sun gaya wa ‘yansanda cewa, nayan an tashi daga coci bokan zai ce su same shi a gida, a nan ne kuma ya lalata su.

“Sun ci gaba da cewa,duk lokacin da suka zo gidan bokan,yakan ba su wani abu su ci. Da zarar sun ci sai bacci ya dauke su, sai sun tashi su ga alamun cewa, bokan ya yi zina da su,” kamar yadda Oyeyemi ta bayyana.

Da aka tambaye su ko mai ya sa ba su gaya wa iyayensu ba, sai Oyeyemi, ta ce, bokan ya ce, matukar suka gaya wa wani zai kashe su.

Kwamishinan ‘yansandan jihar Lanne Bankole ya bayar da umarnin a mayar da wanda ake zargin sashin binciken manyan laifuka, don ci gaba da bincike.

Tags: AsiriBokaLalataOndo
Previous Post

Shugaba Buhari Zai Kaddamar Da Aikin Tono Man Fetur A Jihohin Bauchi Da Gombe

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Harbe ‘Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

Related

Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Kotu Da Ɗansanda

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

9 hours ago
Sojoji Sun Kama Mutum 116 Da Ke Yin Laifuka Daban-daban A Legas
Kotu Da Ɗansanda

Sojoji Sun Kama Mutum 116 Da Ke Yin Laifuka Daban-daban A Legas

12 hours ago
Gombe: Mutum 115 Sun Mutu, 1,146 Sun Ji Rauni A Hadurran Daban-daban A 2022 –FRSC
Kotu Da Ɗansanda

Gombe: Mutum 115 Sun Mutu, 1,146 Sun Ji Rauni A Hadurran Daban-daban A 2022 –FRSC

3 days ago
NIS Ta Kubutar Da Mutum 45 Daga Masu Safarar Mutane A Jigawa
Kotu Da Ɗansanda

NIS Ta Kubutar Da Mutum 45 Daga Masu Safarar Mutane A Jigawa

1 week ago
Mahaifin Da Ake Zargi Da Lalata Da ‘Yarsa Ya Gurfana A Kotu
Kotu Da Ɗansanda

Mahaifin Da Ake Zargi Da Lalata Da ‘Yarsa Ya Gurfana A Kotu

1 week ago
Ana Tuhumar Mutum 8 Da Aikata Luwadi Da Fashi A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Ana Tuhumar Mutum 8 Da Aikata Luwadi Da Fashi A Zamfara

1 week ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Harbe ‘Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

'Yan Bindiga Sun Harbe 'Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

LABARAI MASU NASABA

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

February 5, 2023
Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

Manoman Kwakwa 50 Sun Samu Horo Kan Noman Zamani

February 5, 2023
Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

Sin Na Matukar Adawa Da Matakin Amurka Na Harbo Babban Balan-balan Din Kasar Sin

February 5, 2023
Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

February 5, 2023
Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

Ko Mafarkin Samun Gwamna Mace Ta Farko A Nijeriya Zai Zama Gaskiya?

February 5, 2023
Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

Shirin Fim Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Kunna Fitilu Da CMG Ya Tsara Ya Jawo Hankulan Al’ummar Afirka

February 5, 2023
An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

An Gudanar Da Jerin Ayyuka Don Murnar Cika Shekara 1 Da Samun Nasarar Gudanar Da Wasannin Olympics Na Lokacin Sanyi Na Beijing

February 5, 2023
NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

NAHCON Ta Rarraba Kujerun Aikin Hajjin Bana Ga Jihohi 36 Da Abuja

February 5, 2023
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta

Ya Kashe Makocinsa Don Ya Haske Idon Mahaifiyarsa Da Cocila

February 5, 2023
Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

February 5, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.