• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Bokan Da Ke Lalata Da Ya Da Kanwa A Ondo

by Sabo Ahmad
3 years ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
An Kama Bokan Da Ke Lalata Da Ya Da Kanwa A Ondo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kama wani boka da ke ci da sunan addini a wata cocin da ke Ajuwon ta jihar Ogun, Mista Joseph Ogundeji, da laifi hada ya da kanwa yana zina da su, har ya yi wa daya daga cikinsu ciki, wanda hakan ta sa ‘yansanda suka damke shi.

‘Yansanda sun kama Ogundeji da ke jihar Ogun sakamakon zargin da ake yi masa na yin lalata da ya da kanwa har ya yi wa daya daga cikinsu ciki.

  • Shugaba Xi Da Uwargidansa Sun Gana Da Sarki Da Sarauniyar Thailand
  • Yadda Mutuwar Abokai Biyu Ta Fallasa Lalacewar Asibitocin Jihar Neja

An kama wanda ake zargin ne sakamakon karar da uban yaran ya kai ofishin ‘yansanda da ke Ajuwon kan zargin yin lalata da ‘ya’yansa mata guda biyu.

Mahaifin yaran ya shaida wa ‘yansanda cewa, ya lura da cewa, daya daga cikin yaran nasa mai shekara 16 ta yi ciki.

Da ake yi masa tambayoyi kan wannan badala da ya yi, sai ya ce shi ma ba da son ransa ya yi hakan ba, sai dai kawai saboda an yi masa wahayi ne ya yi hakan.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Gurfanar Da Lauya A Abuja A Kotu Bisa Tuhumarsa Da Aikata Sojan Gona

Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

Jami’in hulda na rundunar ‘yansandan jihar Ogun,Abimbola Oyeyemi, ya ce, DPO da ke Ajuwon, SP Andrew Akinseye, ya ce, samun wannan rahoton ke da wuya, ‘yansanda suka damko wanda ake zargin domin gudanar da bincike. “A okacin gudanar da binciken wanda ake zargin ya amsa laifinsa” in ji Oyeyemi.

Lokacin gudanar da binciken an gano cewa, bokan yana lalata da wata karamar yarinya mai kimanin shekara 13, kanwar wadda ya yi yi wa cikin.

“’Yan matan guda biyu sun gaya wa ‘yansanda cewa, nayan an tashi daga coci bokan zai ce su same shi a gida, a nan ne kuma ya lalata su.

“Sun ci gaba da cewa,duk lokacin da suka zo gidan bokan,yakan ba su wani abu su ci. Da zarar sun ci sai bacci ya dauke su, sai sun tashi su ga alamun cewa, bokan ya yi zina da su,” kamar yadda Oyeyemi ta bayyana.

Da aka tambaye su ko mai ya sa ba su gaya wa iyayensu ba, sai Oyeyemi, ta ce, bokan ya ce, matukar suka gaya wa wani zai kashe su.

Kwamishinan ‘yansandan jihar Lanne Bankole ya bayar da umarnin a mayar da wanda ake zargin sashin binciken manyan laifuka, don ci gaba da bincike.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AsiriBokaLalataOndo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Buhari Zai Kaddamar Da Aikin Tono Man Fetur A Jihohin Bauchi Da Gombe

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Harbe ‘Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

Related

‘Yan Sanda Sun Kama Mutum 2 Kan Zargin Jefe Wani Direba Har Lahira A Ondo
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Gurfanar Da Lauya A Abuja A Kotu Bisa Tuhumarsa Da Aikata Sojan Gona

1 month ago
Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe
Kotu Da Ɗansanda

Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

1 month ago
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Kama Wani Mutum Mai Shekaru 75 Da Laifin Safarar Muggan Kwayoyi

3 months ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum 245 Da Miyagun Kwayoyi Da Makamai A Abuja

4 months ago
‘Yansanda A Legas Sun Kama Mutum 35 Da Ake Zargi Da Fashi Cikin Mako Guda
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda A Legas Sun Kama Mutum 35 Da Ake Zargi Da Fashi Cikin Mako Guda

4 months ago
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Na Farautar Wadanda Suka Kashe Dalibi A Katsina

4 months ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Harbe ‘Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

'Yan Bindiga Sun Harbe 'Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.