ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Bokan Da Ke Lalata Da Ya Da Kanwa A Ondo

by Sabo Ahmad
4 years ago
Lalata

An kama wani boka da ke ci da sunan addini a wata cocin da ke Ajuwon ta jihar Ogun, Mista Joseph Ogundeji, da laifi hada ya da kanwa yana zina da su, har ya yi wa daya daga cikinsu ciki, wanda hakan ta sa ‘yansanda suka damke shi.

‘Yansanda sun kama Ogundeji da ke jihar Ogun sakamakon zargin da ake yi masa na yin lalata da ya da kanwa har ya yi wa daya daga cikinsu ciki.

  • Shugaba Xi Da Uwargidansa Sun Gana Da Sarki Da Sarauniyar Thailand
  • Yadda Mutuwar Abokai Biyu Ta Fallasa Lalacewar Asibitocin Jihar Neja

An kama wanda ake zargin ne sakamakon karar da uban yaran ya kai ofishin ‘yansanda da ke Ajuwon kan zargin yin lalata da ‘ya’yansa mata guda biyu.

ADVERTISEMENT

Mahaifin yaran ya shaida wa ‘yansanda cewa, ya lura da cewa, daya daga cikin yaran nasa mai shekara 16 ta yi ciki.

Da ake yi masa tambayoyi kan wannan badala da ya yi, sai ya ce shi ma ba da son ransa ya yi hakan ba, sai dai kawai saboda an yi masa wahayi ne ya yi hakan.

LABARAI MASU NASABA

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota

‘Yansanda Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Damfarar Wayar Salula A Jihar Adamawa

Jami’in hulda na rundunar ‘yansandan jihar Ogun,Abimbola Oyeyemi, ya ce, DPO da ke Ajuwon, SP Andrew Akinseye, ya ce, samun wannan rahoton ke da wuya, ‘yansanda suka damko wanda ake zargin domin gudanar da bincike. “A okacin gudanar da binciken wanda ake zargin ya amsa laifinsa” in ji Oyeyemi.

Lokacin gudanar da binciken an gano cewa, bokan yana lalata da wata karamar yarinya mai kimanin shekara 13, kanwar wadda ya yi yi wa cikin.

“’Yan matan guda biyu sun gaya wa ‘yansanda cewa, nayan an tashi daga coci bokan zai ce su same shi a gida, a nan ne kuma ya lalata su.

“Sun ci gaba da cewa,duk lokacin da suka zo gidan bokan,yakan ba su wani abu su ci. Da zarar sun ci sai bacci ya dauke su, sai sun tashi su ga alamun cewa, bokan ya yi zina da su,” kamar yadda Oyeyemi ta bayyana.

Da aka tambaye su ko mai ya sa ba su gaya wa iyayensu ba, sai Oyeyemi, ta ce, bokan ya ce, matukar suka gaya wa wani zai kashe su.

Kwamishinan ‘yansandan jihar Lanne Bankole ya bayar da umarnin a mayar da wanda ake zargin sashin binciken manyan laifuka, don ci gaba da bincike.

Lalata
Sabo Ahmad
+ postsBio
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Uwa Ta Mutu A Kokarin Raba Fada Tsakanin ‘Ya’yanta A Abuja
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    ’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

MASU ALAKA

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota
Kotu Da Ɗansanda

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota

July 18, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Damfarar Wayar Salula A Jihar Adamawa

July 18, 2026
Disu
Kotu Da Ɗansanda

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Harbe ‘Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

'Yan Bindiga Sun Harbe 'Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.