ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Bokan Da Ke Lalata Da Ya Da Kanwa A Ondo

by Sabo Ahmad
4 years ago
Lalata

An kama wani boka da ke ci da sunan addini a wata cocin da ke Ajuwon ta jihar Ogun, Mista Joseph Ogundeji, da laifi hada ya da kanwa yana zina da su, har ya yi wa daya daga cikinsu ciki, wanda hakan ta sa ‘yansanda suka damke shi.

‘Yansanda sun kama Ogundeji da ke jihar Ogun sakamakon zargin da ake yi masa na yin lalata da ya da kanwa har ya yi wa daya daga cikinsu ciki.

  • Shugaba Xi Da Uwargidansa Sun Gana Da Sarki Da Sarauniyar Thailand
  • Yadda Mutuwar Abokai Biyu Ta Fallasa Lalacewar Asibitocin Jihar Neja

An kama wanda ake zargin ne sakamakon karar da uban yaran ya kai ofishin ‘yansanda da ke Ajuwon kan zargin yin lalata da ‘ya’yansa mata guda biyu.

ADVERTISEMENT

Mahaifin yaran ya shaida wa ‘yansanda cewa, ya lura da cewa, daya daga cikin yaran nasa mai shekara 16 ta yi ciki.

Da ake yi masa tambayoyi kan wannan badala da ya yi, sai ya ce shi ma ba da son ransa ya yi hakan ba, sai dai kawai saboda an yi masa wahayi ne ya yi hakan.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja

An Cafke Mutum 7 Kan Satar Waya Da Fasa Gidaje A Jihar Yobe

Jami’in hulda na rundunar ‘yansandan jihar Ogun,Abimbola Oyeyemi, ya ce, DPO da ke Ajuwon, SP Andrew Akinseye, ya ce, samun wannan rahoton ke da wuya, ‘yansanda suka damko wanda ake zargin domin gudanar da bincike. “A okacin gudanar da binciken wanda ake zargin ya amsa laifinsa” in ji Oyeyemi.

Lokacin gudanar da binciken an gano cewa, bokan yana lalata da wata karamar yarinya mai kimanin shekara 13, kanwar wadda ya yi yi wa cikin.

“’Yan matan guda biyu sun gaya wa ‘yansanda cewa, nayan an tashi daga coci bokan zai ce su same shi a gida, a nan ne kuma ya lalata su.

“Sun ci gaba da cewa,duk lokacin da suka zo gidan bokan,yakan ba su wani abu su ci. Da zarar sun ci sai bacci ya dauke su, sai sun tashi su ga alamun cewa, bokan ya yi zina da su,” kamar yadda Oyeyemi ta bayyana.

Da aka tambaye su ko mai ya sa ba su gaya wa iyayensu ba, sai Oyeyemi, ta ce, bokan ya ce, matukar suka gaya wa wani zai kashe su.

Kwamishinan ‘yansandan jihar Lanne Bankole ya bayar da umarnin a mayar da wanda ake zargin sashin binciken manyan laifuka, don ci gaba da bincike.

Lalata
Sabo Ahmad
+ postsBio
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Uwa Ta Mutu A Kokarin Raba Fada Tsakanin ‘Ya’yanta A Abuja
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    ’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

MASU ALAKA

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja

May 2, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum 7 Kan Satar Waya Da Fasa Gidaje A Jihar Yobe

April 25, 2026
An Sake Samun Gawar Wani Dan Nijeriya A Gidansa Da Ke Burtaniya
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Samun Gawar Wani Dan Nijeriya A Gidansa Da Ke Burtaniya

April 25, 2026
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Harbe ‘Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

'Yan Bindiga Sun Harbe 'Yan Sanda Uku A Shingen Bincike Da Ke Enugu

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.