• Leadership Hausa
Thursday, September 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kwashe Wa Juventus Maki 10 A Gasar Seria A

by Sadiq
4 months ago
in Wasanni
0
An Kwashe Wa Juventus Maki 10 A Gasar Seria A
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Juventus ta rasa maki 10 bayan wani sabon bincike da aka gudanar kan cinikayyar ‘yan wasa da kungiyar ta yi a baya.

Da farko Juventus ta fuskanci hukuncin da ya sa aka kwashe mata maki 15 a watan Janairu, amma Babbar Kotun Wasanni ta Italiya ta soke hukuncin a watan Afrilu tare da ba da umarnin sake duba lamarin.

  • Buhari Zai Kaddamar Da Ayyuka 7 A Ranar Talata –Fadar Shugaban Kasa
  • NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

A watan Janairun 2023 aka hukunta Juventus, bayan da aka sami kungiyar da laifin bayar da bayanan karya na hada-hadar kudadenta.

An sanar da sabon hukuncin ne a ranar Litinin, kafin wasan da kungiyar za ta yi tattaki zuwa gidan Empoli.

Hukuncin dai ya kai ta matsayi na bakwai daga matsayi na hudu a saman teburin gasar Seria A, wanda hakan zai hana ta samun damar shiga gasar Turai.

Labarai Masu Nasaba

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

UEFA Champions League: Real Madrid Ta Sha Da Kyar A Hannun Union Berlin

Tuni dai Napoli ta samu nasarar lashe kofin Seria A, kuma kafin yanke hukuncin na ranar Litinin, tana gaban Juve da maki 17.

Mai gabatar da kara na tarayya, Giuseppe Chiné ya nemi da a dakatar da jami’an kungiyar da ke da hannu a tuhumar na tsawon watanni takwas.

Hukuncin na nufin makin da Juventus ke da shi zai koma 58, inda za ta kasance a matsayi na shida.

Tags: 'Yan WasaCinikayyaItaliyaJuventusMaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kwana 6 Ga Rantsar Da Tinubu: ‘Yan Jarida Sun Yi Tsokaci Kan Yadda Aka Miƙa Mulki A Gwamnatocin Baya

Next Post

Da Dumi-Dumi: Gwamna Yahaya Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewa

Related

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya
Wasanni

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

2 hours ago
Uefa
Wasanni

UEFA Champions League: Real Madrid Ta Sha Da Kyar A Hannun Union Berlin

9 hours ago
Barcelona
Wasanni

Barcelona Ta Zurara Kwallaye 5 A Wasan Farko Na Gasar UEFA Champions League Ta Bana

2 days ago
Guardiola
Wasanni

Zamu Fi Jin Dadin Lashe Kofin Zakarun Turai Na Bana Fiye Da Na Bara – Guardiola

2 days ago
Kofin Afirka: Me Ya Sa Ba A Gayyaci Alkalin Wasa Daga Nijeriya Ba?
Wasanni

Kofin Afirka: Me Ya Sa Ba A Gayyaci Alkalin Wasa Daga Nijeriya Ba?

3 days ago
Babu Adawa Tsakanina Da Messi – Cewar Ronaldo
Wasanni

Babu Adawa Tsakanina Da Messi – Cewar Ronaldo

3 days ago
Next Post
‘Yan Takaran Gwamna 8 Sun Mara Wa Gwamnan Gombe Baya

Da Dumi-Dumi: Gwamna Yahaya Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewa

LABARAI MASU NASABA

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

September 21, 2023
Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

September 21, 2023
Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

September 21, 2023
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

September 21, 2023
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

September 21, 2023
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

September 21, 2023
IPC

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

September 21, 2023
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

September 21, 2023
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

September 21, 2023
NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

September 21, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.