ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi A Yi Hattara Da Guguwar Sauya Sheƙar Siyasa Da Ta Kama Jihar Adamawa

by Bello Hamza
5 months ago
Hattara

Wani jigo a jam’iyyar APC ta Jihar Adamawa ya yi kira ga jagororin jam’iyyar na ƙasa da su yi takatsantsan a kan shirin da ‘yan jam’iyyar adawa ta PDP suke yi na tururuwar sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC a jihar, saboda a cewarsa shirin su na dawowa jami’yyar APC yana iya kassara jam’iyyar tare da cutar da asalin yan jam’iyyar da suka yi wa jam’iyyar bauta na shekara da shekaru.

Wannan bayanin ya fito ne daga bakin Sanata Abdurrahaman Buba Kwacham, Sarkin Fulanin masarautar Mubi kuma shugaban ƙungiyar matasan Arewacin Nijeriya a hirarsa da manema labarai a Abuja.

  • Ƙoƙarin Amurka Na Ganin An Haramta Shari’a A Nijeriya Ya Haifar Da Cece-kuce
  • Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 9

Ya ce ba wai yana yaki da shugowar Gwamna Fintiri da jama’arsa suke ƙoƙarin yi ba ne amma ya kamata a tabbatar da cewa, shigowarsu bai danne ‘yan asalin jam’iyyar ba waɗanda suka yi azumin fiye da shekara 8 ba tare da an dama da su ba.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa, tsarin jam’iyyar APC na cewa, Gwamna ne shugaban jam’iyya a jiha ko da kuwa yanzun nan ya shigo jam’iyyar abu ne da ya kamata a yi watsi da shi, domin babu adalci an ciki, “Ba gwamna kadai a ke buƙata ba a wajen cin zaɓe ba, dole a tabbatar ana tafiya tare da talakawa masu kada ƙuri’a, saboda haka ya kamata a samar da ƙofar da suma za su san ana yi da su” in ji shi.

A kan haka ya buƙaci a gaggauta soke dokar domin hakan zai iya kawo wa jam’iyyar cikas wajen cin zaɓe, “Mun ga irin haka a Jihar Zamfara inda Gwamna Dauda Lawal ya kayar da gwamnan da ke kan kujerar mulki”.

LABARAI MASU NASABA

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Daga nan ya yi watsi da masu yada cewa, yana adawa ne da shigowar Gwamna Fitiri jam’iyyar APC saboda yana fargabar ko Gwamna zai iya neman takarar kujerar Sanata a yankin Adamawa ta tsakiya, inda shima daga nan ya fito, kuma ana raɗe-raɗin zai tsaya takarar kujerar sanata “Bana tsoron fuskantar kowa a fagen zabe musamman ma da a yanzu dokar zaɓe ta soke tsarin DELIGET wajen fitar da dan Takara a zaɓukan cikin gida na jam’iyyu.

“Ina da yakinin talakawa na tare dani, kuma shune za su fitar da dan takara a dukkan matakai, wannan karon babu batun kashe kuɗi domin sayen deliget kamar yadda ‘yan siyasa suka rinƙa yi a baya” in ji shi.

Daga ƙarshe Sanata Buba Kwacham ya nemi ‘yan siyasar Jihar Adamawa su haɗa kai tare da kai zuciya nesa domin tabbatar da zaman lafiya tare da kuma gudanar da siyasa mai tsafta.

Hattara
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Next Post
Fintiri Ya Fice Daga PDP Zuwa APC

Fintiri Ya Fice Daga PDP Zuwa APC

LABARAI MASU NASABA

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.