ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Tsaurara Tsaro Gabanin Ziyarar Buhari A Adamawa

by Sadiq
3 years ago
Tsaro

Rundunar ‘yansandan Jihar Adamawa ta tura karin dakarunta domin tabbatar da tsaro yayin ziyarar da shugaban kasa, Muhammadu Buhari zai kai jihar.

Rundunar ta kuma umarci jami’ai da su nuna kwarewa sosai da kuma mutunta hakkin dan adam.

  • Alakar Gwarzon Dan Kwallo Pele Da Afirka
  • Chadi Ta Dakile Yunkurin Juyin Mulki Tare Da Kame Wadanda Suka Kitsa

Kakakin rundunar, SP Suleiman Nguroje ne, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar a Yola.

ADVERTISEMENT

Kamfanin Dillancin Labarai (NAN), ya ruwaito cewa Buhari zai je jihar ne a ranar Litinin mai zuwa domin kaddamar da yakin neman zaben ‘yar takarar gwamnan jihar, Sanata Aishatu Binani.

Ana sa ran jami’an tsaro za su sa ido a boye tare da yin sintiri.

LABARAI MASU NASABA

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa

“Tawagar ta ba da tabbacin hadin gwiwa da kyakkyawar alakar aiki tsakanin dukkan hukumomin tsaro wadanda za a yi aikin tare da su.

“Sannan kuma hukumar’yansanda ta kuduri aniyar yin aiki tare da sauran masu ruwa da tsaki ‘yan kishin kasa wajen tabbatar da zaman lafiya a jihar kafin da lokacin ziyarar shugaban kasa da kuma bayan ziyarar.

Nguroje ya ci gaba da cewa, kwamishinan ya kuma ba da umarnin hana zirga-zirgar ababen hawa musamman wadanda ke fitowa daga hanyar Sangere-Numan zuwa garin Yola zuwa mahadar FGGC ta hanyar tashar motocin Jambutu zuwa mahadar Doubeli.

Ya ce wadanda ke fitowa daga garin Yola zuwa filin jirgin sama, an shawarce su da su bi hanyar rukunin gidaje 80 ta hanyar kwamishinoni zuwa zagayen Mubi.

“Rundunar ta na nadamar rashin jin dadi da ta haifar, ta yi kira ga jama’a da su gudanar da ayyukansu tare da bai wa jami’an tsaro hadin kai wajen sauke nauyin da kundin tsarin mulkin kasar nan ya ba su,” in ji shi.

MASU ALAKA

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta
Manyan Labarai

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa
Manyan Labarai

Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa

June 26, 2026
Za A Sake Nazarin Mafi Ƙarancin Albashi A Nijeriya – Gbajabiamila
Manyan Labarai

Za A Sake Nazarin Mafi Ƙarancin Albashi A Nijeriya – Gbajabiamila

June 26, 2026
Next Post
Buhari

Ra'ayoyinku A Kan Shirin Buhari Na Kara Wa Ma'aikata Alawus

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

June 26, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A  Titin Bypass

Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A Titin Bypass

June 26, 2026
Disu

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

June 26, 2026
Tsaro

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos

June 26, 2026
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

June 26, 2026
NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

June 26, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ba Ta Da Hujjar Umartar INEC Ta Soke Rajistar Jam’iyyu —Uban Doman Lafiya

June 26, 2026
Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

June 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.