ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Tsaurara Tsaro Gabanin Ziyarar Buhari A Adamawa

by Sadiq
4 years ago
Tsaro

Rundunar ‘yansandan Jihar Adamawa ta tura karin dakarunta domin tabbatar da tsaro yayin ziyarar da shugaban kasa, Muhammadu Buhari zai kai jihar.

Rundunar ta kuma umarci jami’ai da su nuna kwarewa sosai da kuma mutunta hakkin dan adam.

  • Alakar Gwarzon Dan Kwallo Pele Da Afirka
  • Chadi Ta Dakile Yunkurin Juyin Mulki Tare Da Kame Wadanda Suka Kitsa

Kakakin rundunar, SP Suleiman Nguroje ne, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar a Yola.

ADVERTISEMENT

Kamfanin Dillancin Labarai (NAN), ya ruwaito cewa Buhari zai je jihar ne a ranar Litinin mai zuwa domin kaddamar da yakin neman zaben ‘yar takarar gwamnan jihar, Sanata Aishatu Binani.

Ana sa ran jami’an tsaro za su sa ido a boye tare da yin sintiri.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kamata Ƴan Bindiga 5 Da Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Yobe

Obasanjo Da Atiku Sun Sake Musayar Zafafan Kalaman Zargin Juna

“Tawagar ta ba da tabbacin hadin gwiwa da kyakkyawar alakar aiki tsakanin dukkan hukumomin tsaro wadanda za a yi aikin tare da su.

“Sannan kuma hukumar’yansanda ta kuduri aniyar yin aiki tare da sauran masu ruwa da tsaki ‘yan kishin kasa wajen tabbatar da zaman lafiya a jihar kafin da lokacin ziyarar shugaban kasa da kuma bayan ziyarar.

Nguroje ya ci gaba da cewa, kwamishinan ya kuma ba da umarnin hana zirga-zirgar ababen hawa musamman wadanda ke fitowa daga hanyar Sangere-Numan zuwa garin Yola zuwa mahadar FGGC ta hanyar tashar motocin Jambutu zuwa mahadar Doubeli.

Ya ce wadanda ke fitowa daga garin Yola zuwa filin jirgin sama, an shawarce su da su bi hanyar rukunin gidaje 80 ta hanyar kwamishinoni zuwa zagayen Mubi.

“Rundunar ta na nadamar rashin jin dadi da ta haifar, ta yi kira ga jama’a da su gudanar da ayyukansu tare da bai wa jami’an tsaro hadin kai wajen sauke nauyin da kundin tsarin mulkin kasar nan ya ba su,” in ji shi.

MASU ALAKA

Tsaro
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kamata Ƴan Bindiga 5 Da Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Yobe

July 25, 2026
Tsaro
Manyan Labarai

Obasanjo Da Atiku Sun Sake Musayar Zafafan Kalaman Zargin Juna

July 25, 2026
Sana’ar Kilishi:Yadda Ta Bunkasa Daga Jihar Katsina Zuwa Wasu Sassan Nijeriya
Manyan Labarai

Sana’ar Kilishi:Yadda Ta Bunkasa Daga Jihar Katsina Zuwa Wasu Sassan Nijeriya

July 24, 2026
Next Post
Buhari

Ra'ayoyinku A Kan Shirin Buhari Na Kara Wa Ma'aikata Alawus

LABARAI MASU NASABA

Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

July 25, 2026
Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

July 25, 2026
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”

July 25, 2026
Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar

Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar

July 25, 2026
Rodri Ya Amince da Tayin Komawa Real Madrid

Rodri Ya Amince da Tayin Komawa Real Madrid

July 25, 2026
Ministan Harkokin Wajen Sin Wang Yi Ya Yi Kira A Karfafa Hadin Gwiwa Na Kut-Da-Kut A SCO Domin Gina Duniya Mai Damawa Da Mabambantan Bangarori

Ministan Harkokin Wajen Sin Wang Yi Ya Yi Kira A Karfafa Hadin Gwiwa Na Kut-Da-Kut A SCO Domin Gina Duniya Mai Damawa Da Mabambantan Bangarori

July 25, 2026
Kalolin Kitso Na Zamani: Yadda Ake Yin Fulani Style

Muhimmancin Kula Da Gashi Domin Lafiyarsa Da Kyawunsa

July 25, 2026
Kungiya Ta Nemi Mambobinta Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani

Kungiya Ta Nemi Mambobinta Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani

July 25, 2026
An Sanya Wuraren Sana’ar Kayan Tangaran Na Jingdezhen Cikin Jerin Wuraren Tarihi Na Duniya Na UNESCO

An Sanya Wuraren Sana’ar Kayan Tangaran Na Jingdezhen Cikin Jerin Wuraren Tarihi Na Duniya Na UNESCO

July 25, 2026
Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiya Dan Adam

Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiya Dan Adam

July 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.