ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Arewa Maso Gabashin Jigawa: Abokan Babandede Sun Dauki Harama

by Yusuf Shuaibu
4 months ago
Jigawa

LABARAI MASU NASABA

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Kungiyar abokan tsohon shugaban hukumar shige da fice ta kasa (NIS), CGI Babandede mai ritaya (FOMB) da ke yakin ganin ya zaman sanata a yankin arewa maso gabashin Jigawa sun dauki harama wajen ganin hakarsu ta cimma ruwa.

Kungiya ta kasance ta abokai da magoya baya da abokan aiki da kuma ma’aikatan da suka taba aiki karkashin jagorancin tsohon shugaban hukumar NIS), CGI Babandede mai ritaya, wanda shi ne shugaban hukumar na 16 wanda ya zamanatar da aiki hukumar a karkashin jagorancinsa.

  • 2027: Dole Dattawan Arewa Su Hada Kai Domin Samar Wa Yankin Mafita —Alhaji Babangida Aliyu
  • Ronaldo Ba Shi Da Ikon Yanke Hukunci A Gasar Saudi Pro League – Mahukunta

Me ya sa Muhammad Babandede yake da muhimmanci na musamman?

A tsakanin shekarun 2017 zuwa 2021, ya sauya tsarin aiki da gudanarwa na hukumar shige da fice ta Nijeriya ta hanyar fasahar zamani, har ta zama hukuma mai kima da ake misali da ita a duk fadin Afirka.

Nijeriya ta zama kasa ta farko a Afirka da ta kaddamar da amfani da ingantaccen tsarin yin fasfo na zamani, inda aka fara ba wa tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari da mataimakinsa, Farfesa Yemi Osinbajo (SAN), fasfo dinsu a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Wannan ya nuna kaddamar da ingantaccen fasfo nazamani shi ne irinsa na farko a Afirka a shekarar 2019.

Haka kuma, an samar da tsarin nan na e-bisa da biyan kudi ta intanet (online payment) don fasfo da sauran ayyukan da hukumar ke bayarwa ga jama’a a zamanance kuma a saukake.

An kuma gabatar da na’urar auto-gate a wasu manyan filayen jiragen sama na kasa da kasa, tare da tsarin sa ido da gudanarwa ta intanet kan shigowa da hana shigowa ga matafiya na kasashen waje gwargwadon hali.

Wannan ya taimaka wajen inganta matsayin tsaron shige da fice na Nijeriya a idon duniya, ta hanyar kama mutane da suka karya doka da hana tafiye-tafiye ba bisa ka’ida ba da hana shigowa kasar barkatai da kwace fasfo na manyan mutane masu matsayi a siyasa da iyalansu bisa ka’idojin hukumar da kuma yarjejeniyar fahimtar juna (MOU) da sauran hukumomin tsaro da ma’aikatun gwamnati ciki har da ONSA, NPF, EFCC, ICPC, DFIU, Sojoji, DSS, NIA, DIA da sauransu, domin kare muradun kasar nan.

An kuma gabatar da tsarin gudanar da kundaye ta lantarki a hukumance domin adanawa da karba da sarrafawa da amincewa da wasiku ta hanyar lantarki.

Wannan ya rage bata lokaci da karfin aiki, tare da kawar da jinkiri da bacewar wasu kundaye da aka adana su yayin da aka yi kokarin tabbatar da gaskiya da rikon amana da ingantaccen aiki.

Haka kuma ana samar da rahoton shekara-shekara tare da raba shi ga fadar shugaban kasa da sauran ma’aikartu da hukumomin gwamnati da rundunar sojoji da hukumomi da masu gudanarwa domin tantancewa da bitar ayyukan hukumar a kowacce shekara.

Baya ga wadannan kuma, ana fitar da mujallar hukumar mai taken “Gatekeepers” kowane wata, ana raba wa fadar shugaban kasa da ma’aikatun gwamnati da ofisoshin jakadanci da sojoji da hukumomi da masu samar da hidima da kuma jama’a, domin wayar da kai da bayar da bayanai kan ayyukan hukumar shige da fice ta Nijeriya.

Muhammad Babandede ya zamanantar da hukumar shige da fice ta karni na 21, tare da gina ginin fasaha irinsa na farko a hedikwatar hukumar da ke kan titin zuwa filin jirgin saman a kasa da kasa da ke Abuja.

Haka kuma, ya bar kwararrun jami’ai da ma’aikata masu kwazo da jajircewa da ke aiki da jami’an tsaron hadin gwiwa (JTF) da masu lura da kan iyakokin kasa da shingayen binciken ababen hawa da muhimman wuraren tsallaka iyaka.

Sannan kuma Muhammad Babandede ya kafa cibiyar kula da tsaro mai inganci a hedikwatar hukumar kula da shige da fice ta kasa domin sa ido kan ayyukan jami’ai da zirga-zirgar iyaka a kokarin amfani da sabbin fasahohi domin sintiri da kula da iyakokin Nijeriya.

Kamar yadda tsohon mai magana da yawun hukumar NIS kuma shugaban kafar sadarwa ta Hallbibe, James Sunday, FCAI, MNIIA ya rubuta.

Jigawa
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Masana Tattalin Arziki Sun Yi Watsi Da Rahoton NBS Kan Tattalin Arziki
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Alƙawarin Wa’adi Ɗaya Na Peter Obi Ya Raba Kawunan Ƴan Arewa
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    ‘Yan Majalisar Wakilai 50 Da Suka Rasa Tikitin Takara A Zaɓen Fid Da Gwani Na APC
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Zaɓen Fitar Da Gwani: APC Na Fuskantar Barazanar Tawaye
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
Labarai

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Sojoji Sun Kashe Ɗan Fashi, Sun Kama Ɓarayin Shanu A Binuwe Da Nasarawa

Sojoji Sun Kashe Ɗan Fashi, Sun Kama Ɓarayin Shanu A Binuwe Da Nasarawa

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.