ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Asiri Ya Tonu: Yadda Aka Kashe Uwa da Ƴaƴanta Shida A Kano

by Abubakar Sulaiman
6 months ago
Kano

Mazauna unguwar Dorayi Chiranchi a birnin Kano sun bayyana yadda aka aikata mummunan kisan da ya yi sanadiyyar mutuwar wata mata, Fatima Abubakar mai shekara 35, da ƴaƴanta shida. An ce maharan sun kutsa cikin gidansu a Dorayi Gidan Kwari, suka kulle gidan kafin su kashe su, sannan suka yi ƙoƙarin ƙona gawarwakinsu. Mazauna sun ce Fatima ta kira ƴan uwanta tana neman taimako kafin harin, yayin da wayoyinta daga baya aka ce an same su tare da wani ɗan uwanta, Umar Auwalu.

Rundunar ƴansandan Jihar Kano ta ce ta cafke mutane uku, ciki har da Umar Auwalu mai shekara 23, wanda ake zargin shi ne jagoran tawagar kuma ɗan uwan marigayiyar ne.

  • Atiku Ya Yi Allah-Wadai Da Kisan Uwa Da Ƴaƴanta Shida A Kano
  • ‘Yansanda Sun Kama Mutane 3 Da Ake Zargi Da Kisan Wata Mata Da ‘Ya’yanta 6 A Kano

A cewar mai magana da yawun ƴansanda, Abdullahi Haruna Kiyawa, an kama su ne a wani aikin sirri da aka gudanar tsakanin daren 17 zuwa safiyar 18 ga Janairu, 2026. Abubuwan da aka ƙwato sun haɗa da wani tufafi da ya jiƙe da jini, da wayoyin marigayiyar biyu, da adda, da kulake da kuɗi. Binciken farko ya nuna Umar ya amsa laifin shiga kisan, tare da zargin tawagar tasu na da hannu a wasu hare-hare makamancin wannan a baya.

ADVERTISEMENT

Mijin Fatima, Bashir, ya ce wannan lamari ya tayar masa da hankali matuƙa kuma ba zai taɓa mantawa da shi ba. Ya bayyana cewa yana kasuwa ne lokacin da aka kira shi aka shaida masa abin da ya faru. “Da na dawo, na tarar an kashe su da adduna da ƙarafuna masu nauyi kamar Keken ɗinki,” in ji shi cikin kuka, yana mai roƙon Allah Ya gafarta wa iyalansa tare da haɗa su a Aljanna.

Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya yi Allah-wadai da harin, yana mai kiran sa da mummuna kuma abin da ba za a lamunta da shi ba, tare da umartar hukumomin tsaro su kamo duk masu hannu a ciki su gurfanar da su don fuskantar hukunci.

LABARAI MASU NASABA

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, su ma sun yi tir da lamarin, suna kira da a hanzarta bincike da shari’a domin tabbatar da adalci da kare rayuka da dukiyoyin al’umma.

Kano
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine
  • Abubakar Sulaiman
    Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark
  • Abubakar Sulaiman
    Mahara Sun Kashe Mutane 9 Ƴan Gida Ɗaya, Har Da Jariri Ɗan Wata 2 A Filato

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa
Manyan Labarai

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa
Manyan Labarai

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Next Post
Jerin Kyaututtukan Da Aka Bayar Bayan Kammala Gasar AFCON 2025

Jerin Kyaututtukan Da Aka Bayar Bayan Kammala Gasar AFCON 2025

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

July 16, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

July 16, 2026
Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.