Hukuncin Kotun Koli: Mun Hana Wike Mallake PDP – Gwamna Bala
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa hukuncin da Kotun Koli ta yanke kan rikicin cikin gida na jam’iyyar...
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa hukuncin da Kotun Koli ta yanke kan rikicin cikin gida na jam’iyyar...
Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewar yanzu haka shi ɗan siyasa ne mai zaman...
Gwamnatin Jihar Bauchi ta umarci dukkan masu riƙe da muƙaman siyasa da ke da niyyar tsayawa takara a zaɓukan fidda...
Gwamnan Jihar Bauchi kuma Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin PDP, Sanata Bala Mohammed, na duba yiwuwar komawa jam'iyyar African Democratic Congress (ADC)....
Wata tawaga daga Bankin Duniya, karkashin jagorancin Daraktan Bankin a Nijeriya, Matthew Berghis, ta nuna jin dadinta ga girma, inganci...
Rundunar 'yansandan jihar Bauchi ta kama wani matashi ɗan shekara 20 mai suna Rabiu Safiyanu, bisa zarginsa da yin garkuwa...
Gwamnonin Arewa Sun Yi Tir Da Tashin Bama-bamai A Maiduguri
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa sama da ‘yan bindiga 10,000 ne suka tarwatsa wasu ƙauyuka a jihar,...
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya sauƙe Alhaji Ibrahim Gambo Galadima daga muƙaminsa na Kwamishinan Tsaron Cikin Gida da Kula...
Tawagar 'yan jarida daga kafafen daban-daban sun gamu da mummunar hatsarin mota a yayin da suke cikin tawagar hukumar NEDC...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.