Cire Tallafin Fetur: Tinubu Na Neman Sahalewar Majalisar Wakilai Don Samar Da Kudaden Rage Radadi
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rubutawa majalisar wakilai wasika kan neman gyara a kwarya-kwartar kasafin kudin shekarar 2022 don...
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rubutawa majalisar wakilai wasika kan neman gyara a kwarya-kwartar kasafin kudin shekarar 2022 don...
Kimanin watanni biyu da barin ofis a matsayin mataimakin shugaban Nijeriya, Farfesa Yemi Osinbajo, ya samu mukami a fannin makamashi...
A ranar Talata, shugaba Bola Tinubu, ya nemi amincewar majalisar dattawa domin tabbatar da sabbin shugabannin Hafsoshin tsaro da ya...
Hukumar Kula da Yanayi ta Nijeriya (NiMet) ta yi hasashen samun hasken rana da gajimare daga ranar Litinin zuwa Laraba...
Jami’ar Bayero ta Kano ta yi bikin dawowar tsohon babban sakataren hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC), Farfesa Abubakar...
Akalla alhazan jihar Kano tara ne suka ɓarke da guduwa a Birnin Makka bayan kammala aikin Hajji. Aminiya-Trust ta rawaito...
An kubutar da mutane 30 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a yankin Danko Wasagu da ke jihar...
Kungiyar Makiyaya ta Miyetti Allah ta Nijeriya (MACBAN) a ranar Lahadi ta ce an kashe mutane 15 bayan wani farmaki...
Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu, ya zama sabon shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen Afirka ta yamma ECOWAS. An cimma wannan...
Gwamnatin Jihar Filato ta sanar da kafa dokar hana fita ta sa'o'i 24 a karamar hukumar Mangu, biyo bayan hare-haren...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.