Sin Ta Harba Tauraron Dan’adam Na Gwaji Da Ya Hade Ayyukan Sadarwa Da Tattara Bayanai Da Sarrafa Su
A yau Lahadi, kasar Sin ta aike da taurarin dan’adam guda tara zuwa sararin samaniya ta hanyar amfani da rokar...
A yau Lahadi, kasar Sin ta aike da taurarin dan’adam guda tara zuwa sararin samaniya ta hanyar amfani da rokar...
Yau 20 ga watan Satumba, aka bude taron masana’antun kere-kere na duniya na shekarar 2026 a Hefei na lardin Anhui....
Jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa a shirye yake ya yafe wa Gwamnan Kano, Abba Kabir...
Rundunar Hukumar Tsaro ta Sibil Difens, NSCDC reshen Jihar Yobe ta kama mutane biyar, ciki har da wata mata mai...
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ƙaddamar da wani shirin inganta tsaron abinci na dala miliyan 1, tare...
Ministan Kula da Lafiya da Jin Dadin Jama’a, Farfesa Muhammad Ali Pate, ya yaba wa Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko...
An bude bikin fina-finai na kasa da kasa na hanyar siliki karo na 13 a birnin Xi’an na lardin Shaanxi...
Kano Pillars, wato Masu Gida, za su kara da Doma United a filin wasa na Sani Abacha Stadium ranar Lahadi,...
An bude gasar wasannin motsa jiki ta Asiya karo na 20 a birnin Nagoya na lardin Aichi na Japan da...
Kasar Sin ta samu tafiye-tafiyen biliyan 3.32 na jiragen kasan jigilar fasinjoji cikin watanni 8 na farkon bana, adadin da ya karu da kaso 3.9 kan mizanin shekara-shekara. A cikin watannin, matsakaicin adadin tafiye tafiyen jiragen kasa masu jigilar fasinjojin ya tsaya kan 11,508 a kullum, wanda ya karu da kaso 5 kan na bara. (Mai fassara: Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.