2027: Jam’iyyun Adawa Na Ci Gaba Da Fama Da Shari’o’i A Gaban Kotuna
Rahotanni na bayyana cewa yawan shari'o’i da ke karuwa da suka shafi jam'iyyun adawa a Nijeriya na jefa shakku kan...
Rahotanni na bayyana cewa yawan shari'o’i da ke karuwa da suka shafi jam'iyyun adawa a Nijeriya na jefa shakku kan...
Jami’ai uku da aka dakatar na jam'iyyar APC a karamar hukumar Shinkafi ta Jihar Zamfara sun shigar da jam’iyyar kara...
Jam’iyyar hadaka ta ADC, ta kaddamar da sabon hedkwatarta ta kasa da ke Wuse 2, Abuja, a ranar Litinin. Sakataren...
Garin Ibadan, babban birnin Jihar Oyo, ya karbi bakuncin daruruwan wakilai a babban taron jam’iyyar PDP mai cike da cece-kuce,...
ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027
Rikicin PDP: Fiye Da Wakilai 3,000 Ne Za Su Raba Gardama A Babban Taron Jam’iyyar
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya
Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, ya ce matsalar tattalin arzikin Naijeriya a yanzu ta samo asali ne daga jinkinta cire...
Sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan zai fuskanci wasu manyan kalubale a shugabancin...
Tsohon Gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, yana fuskantar rashin tabbas a kan burinsa na takarar shugaban kasa a shekarar 2027,...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.