• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Bayan Daukar Rafinha, Barcelona Ta Taya Lewandowski

by Abba Ibrahim Wada
4 weeks ago
in Wasanni
0
Bayan Daukar Rafinha, Barcelona Ta Taya Lewandowski
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta taya dan kwallon tawagar Poland, mai buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich, Robert Lewandowski kuma shugaban Barcelona, Joan Laporta ya ce yana fatan kungiyar za ta amince da tayin da suka yi.

Dan wasan mai shekara 33, ya koma Bayern Munich ne tun a shekara ta 2014, wanda a watan Mayu ya sanar cewar yana son gwada kwazonsa a wata kungiyar a bana kuma Barcelona kawai yake hari.

  • Barcelona Ta Dauki Kessie Da Christensen

Shugaban na Barcelona ya ce ‘sun taya dan wasan, suna jiran amsa, za su gani ko cinikin zai tabbata bayan da ya rage saura kakar wasa daya kwantiragin Lewandowski ya kare a Bayern Munich.

Laporta bai sanar da kan nawa ta taya dan kwallon ba, amma wasu rahotanni na cewar ta taya kan fam miliyan 33.8 da karin tsarabe-tsaraben fam miliyan 4.2 kuma Lewandowski ya ci kwallo 238 a gasar Bundes Liga a wasanni 252 a kakar wasa takwas a Bayern da ta lashe Bundesliga takwas da Champions League.

Tuni kuma kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta kammala sayen dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Leeds United, Rafinha, dan asalin kasar Brazil wanda tuni aka gwada lafiyarsa a kungiyar.

Labarai Masu Nasaba

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Gombe Ya Yi Alhinin Rasuwar Sheikh Maigano Da Ya Rasu A Saudiyya

Next Post

Babu Wata Shawara Da DSS Ta Aike Wa Buhari Kan Takarar Musulmi Da Musulmi – Fadar Shugaban Kasa

Related

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U
Wasanni

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

7 hours ago
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?
Wasanni

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

8 hours ago
Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025
Wasanni

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025

2 weeks ago
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya
Wasanni

Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

3 weeks ago
Me Ya Sa Kano Pillars Ta Fada Ajin Gajiyayyu A Nijeriya?
Wasanni

Me Ya Sa Kano Pillars Ta Fada Ajin Gajiyayyu A Nijeriya?

3 weeks ago
‘Yan Sandan Birnin Milan Sun Ba Wa Dan Wasa Bukayoko Hakuri
Wasanni

‘Yan Sandan Birnin Milan Sun Ba Wa Dan Wasa Bukayoko Hakuri

3 weeks ago
Next Post
Babu Wata Shawara Da DSS Ta Aike Wa Buhari Kan Takarar Musulmi Da Musulmi – Fadar Shugaban Kasa

Babu Wata Shawara Da DSS Ta Aike Wa Buhari Kan Takarar Musulmi Da Musulmi - Fadar Shugaban Kasa

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.