• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Bayan Shafe Shekaru Yana Adawa Da Buhari, Orubebe Ya Koma APC

by Sadiq
6 months ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Bayan Shafe Shekaru Yana Adawa Da Buhari, Orubebe Ya Koma APC

Tsohon ministan harkokin Neja Delta, Godsday Orubebe, ya rattaba hannu kan rijistar zama mamban jam’iyyar APC a unguwar Tuomo da ke karamar hukumar Burutu ta jihar Delta.

Da yake jawabi a wajen taron wanda ya samu halartar ‘yan jam’iyyar, tsohon ministan ya gode wa shuwagabannin APC na kananan hukumomin da duk wadanda suka bar gidajensu da sana’o’insu daban-daban domin tarbarsa zuwa jam’iyyar.

  • Malaman KASU Sun Janye Yajin Aiki Bayan Barazanar El-Rufa’i 
  • Amurka Ta Kashe Shugaban Al-Qaeda A Wani Hari Da Ta Kai Afghanistan

Ya yi alkawarin yin aiki da dukkan ‘ya’yan jam’iyyar ba tare da nuna bambanci ba.

Orubebe wanda shi ne daraktan kungiyar yakin neman zaben dan takarar jam’iyyar APC a zaben gwamna na 2023, mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ovie Omo-Agege, ya shaida wa jam’iyyar cewa nan ba da dadewa ba za a shirya taron gangamin da ‘yan siyasa da dama daga wasu jam’iyyu da za su koma APC.

Ya kuma tabbatar wa APC cewa za ta ci zabe a karon farko a kananan hukumomin.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku

Ya kuma ce yana da yakinin cewa Omo-Agege ne zai lashe zaben gwamna kuma tabbas ci gaba zai zo yankin na Ijaw.

Da yake jawabi tun da farko, shugaban jam’iyyar APC a karamar hukumar, Mista Nana, ya ce shigar Orubebe abun al’ajabi ne ga jam’iyyar. Ya nemi hadin kan ‘ya’yan jam’iyyar a yanzu don tafiya tare.

Orubebe ya yi kaurin suna wajen adawa da Buhari da kuma gwamntinsa.

Ya shafe tsawon shekara takwas yana adawa da gwamnatin APC, amma daga karshe ya koma jam’iyyar.

Tags: AdawaAPCBuhariMinistaNeja DeltaOrubebePDPSauya Sheka
Previous Post

2023: INEC Ta Tsame Sunayen Wadanda Suka Yi Rajista Sau Biyu

Next Post

Peter Obi Ba Ya Goyon Bayan IPOB – Baba-Ahmed

Related

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade
Siyasa

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

6 hours ago
APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku
Siyasa

APC Ta Kasa Cika Alƙawarin Sauya Fasalin Ƙasa, In Ji Atiku

1 day ago
Abubuwan 5 Da Zaku So Ku Ji A Ganawar Gwamnan CBN Da Shugaba Buhari A Daura
Manyan Labarai

Abubuwan 5 Da Zaku So Ku Ji A Ganawar Gwamnan CBN Da Shugaba Buhari A Daura

1 day ago
Inganta Ilimi: Gwamnatin Jihar Gombe Ta Dauki Karin Sabbin Malamai 1,000 Aiki
Manyan Labarai

Inganta Ilimi: Gwamnatin Jihar Gombe Ta Dauki Karin Sabbin Malamai 1,000 Aiki

1 day ago
Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu
Manyan Labarai

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Buhari – Tinubu

2 days ago
‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Kasurguman ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Mutane 7, Sun Kwato 2.1m Kudin Fansa

2 days ago
Next Post
Peter Obi Ba Ya Goyon Bayan IPOB – Baba-Ahmed

Peter Obi Ba Ya Goyon Bayan IPOB - Baba-Ahmed

LABARAI MASU NASABA

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

January 30, 2023
Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

January 30, 2023
2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu

2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu

January 30, 2023
Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

Ina Addu’ar Allah Ya Saukar Min Da Cutar Da Za Ta Sa Na Shiryu – Murja Ibrahim Kunya

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.