• English
  • Business News
Wednesday, July 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Biden Ya Turo Tawaga Don Halartar Rantsar Da Tinubu

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 60 Don Bunkasa Harkar Noma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Amurka Joe Biden, ya bayyana tawagar kasar da za ta halarci rantsar da zabben shugaban kasa Asiwaju Bola Tinubu da za a yi a ranar 29 ga watan Mayun 2003.

An gayyato wasu shugabannin kasashen duniya, don halartar rantar da tsohon gwamnan Jihar Legas Tinubu a dadandalin Eagle Square da ke Abuja, inda Tinubu zai kasance shugaban kasa na 16.

  • An Kwashe Wa Juventus Maki 10 A Gasar Seria A
  • Kwana 6 Ga Rantsar Da Tinubu: ‘Yan Jarida Sun Yi Tsokaci Kan Yadda Aka MiÆ™a Mulki A Gwamnatocin Baya

Ana kuma sa ran tsoffin shugabanin kasa, jakadu da wakilan hukomomin gwamnati na kasa da kasa, za su halarci rantsuwar.

Biden, cikin sanarwar da fadar shugaban kasar Amurka ta wallafa a Intanet a daren jiya Litinin, ya sanar da sunayen tawagar Amurka ta mutum tara wadda sakataren Amurka na sashen gidaje da bunkasa birane Marcia L. Fudge zai jagoranta.

‘Yan tawagar na Amurka sun hada da, Mista David Greene, mai kula harkokin ofishin jakadancin Amurka a Nijeriya da ke Abuja, Hon. Sydney Kamlager-Dove, wakilin Amurka da ke a California, Hon Marisa Lago, sakataren harkokin kasuwanci na kasa da kasa, Janar Michael E. Langley, kwamandan Amurka na rundunar Amurka da ke aiki a Afrika, Hon Enoh T. Ebong, Daraktan hukumar sashen kasuwanci ta Amurka.

Labarai Masu Nasaba

Amurka Ta Tsaurara Matakan Bai Wa ‘Yan Nijeriya Biza

Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

Sauran su ne, Hon Mary Catherine Phee, mataimakin sakataren Amurka na sashen harkokin Afrika, Hon Judd Devermont, mai taimaka wa shugaban kasa na musamman da kuma Hon Monde Muyangwa, mataimaki a sashen mulki na Amurka da ke aiki a Afrika.

A cikin shire-shiryen rantsar a rana 27 da watan Mayu, tsohon shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta, zai gabatar da kasida mai taken zurfafa demokiradiyya don a bunkasa.

Haka zalika, a ranar Alhamis, za a tabbatar wa Tinubu matsayin babban kwamandan tsaro na kasar nan GCON, inda kuma shugaban kasa mai barin Gado Muhammadu Buhari, zai karrama zababben mataimakin sa sanata Kashim Shettima, da lambar GCON.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Joe BidenRantsuwaTawagaTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ban Taba Cewa Jami’in Tsaro Na Cin Zarafin Mutanen Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Ba -Sultan

Next Post

Na Rufe Iyakoki Ne Don Karfafa Guiwar ‘Yan Nijeriya – Buhari

Related

Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Labarai

Amurka Ta Tsaurara Matakan Bai Wa ‘Yan Nijeriya Biza

2 hours ago
Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba
Manyan Labarai

Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

3 hours ago
Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820
Manyan Labarai

Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

5 hours ago
Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki
Manyan Labarai

Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

6 hours ago
Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

14 hours ago
Igbo Ne Ke Aikata Laifuka A Kudu, Ba Fulani Makiyaya Ba – Gwamna Soludo
Manyan Labarai

Igbo Ne Ke Aikata Laifuka A Kudu, Ba Fulani Makiyaya Ba – Gwamna Soludo

16 hours ago
Next Post
Na Rufe Iyakoki Ne Don Karfafa Guiwar ‘Yan Nijeriya – Buhari

Na Rufe Iyakoki Ne Don Karfafa Guiwar 'Yan Nijeriya - Buhari

LABARAI MASU NASABA

An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Babu Wanda Ya BuÆ™aci Atiku Ka Da Ya Yi Takara A 2027 – ADC

July 9, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Amurka Ta Tsaurara Matakan Bai Wa ‘Yan Nijeriya Biza

July 9, 2025
Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

July 9, 2025
Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

July 9, 2025
Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

July 9, 2025
Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

July 9, 2025
Sin Ta Ware Yuan Biliyan 10 Don Shirye-Shiryen Ba Da Tallafin Aiki

Sin Ta Ware Yuan Biliyan 10 Don Shirye-Shiryen Ba Da Tallafin Aiki

July 9, 2025
Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

July 8, 2025
Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa

Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa

July 8, 2025
Babatun Lai Ching-Te Ba Zai Taba Girgiza Kasancewar Sin Day Tak A Duniya Ba

Babatun Lai Ching-Te Ba Zai Taba Girgiza Kasancewar Sin Day Tak A Duniya Ba

July 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.