ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binani Ta Shigar Da Kara Kotu Kan Bukatar Ayyana Ta A Matsayin Wadda Ta Lashe Zabe

by Sadiq
3 years ago
Binani

‘Yar takarar gwamna a Jihar Adamawa a jam’iyyar APC, Sanata Aisha Binani Dahiru, ta shigar da kara a kotun tarayya da ke Abuja, inda ta nemi kotun ta yi nazari kan ayyanata da hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) a matsayin wadda ta lashe zaben gwamna da aka karasa a ranar 16 ga watan Afirilu.

Binani ta kuma bukaci kotun da ta dakatar da INEC da wakilanta daga daukar mataki na gaba kan ayyana wanda ya lashe zaben, har sai kotun ta kammala yin nazari kan bukatar da ta shigar a gabanta.

  • Gwamnan Filato Ya Bukaci Jami’an Tsaro Su Kamo Wadanda Suka Kai Hari Wasu Yankunan Jihar
  • An Sace Ma’aurata Yayin Da Suke Dawowa Daga Coci A Osun

Binani ta ce hakan ya shafi doka ta 34 daya A da doka 31 a cikin baka da doka 3 2 a cikin baka a, b, c, da doka ta 6 ta babbar kotun tarayya ta shekarar 2019 da kuma ta sashe 251 1 a cikin baka q da kuma ta r kundin tsarin mulki na shekarar 1999 da ta sashe 149 da kuma ta sashe 152 ta dokar zabe ta shekarar 2022 da aka sabunta.

ADVERTISEMENT

Hujjojin karar da Binani ta shigar a gaban kotun ta bayyana cewa, bayan INEC ta tattaro sakamakon zaben, inda ta shigar da karar INEC a matsayin wadda ta ke kara ta farko wadda kuma ta ayyana ta a matsayin wadda ta lashe zaben, amma PDP da dan takarar ta gwamna Ahmadu Fintiri wanda ta shigar da kara a matsayin wanda ta ke kara na biyu da uku, sun fara tayar da rikici a jihar, inda hakan ya janyo dukan ma’aikatan INEC da cin zarafinsu.

A cewarta, tayar da rikicin ne ya janyo INEC ta soke ainahin sanar da sakamakon wadda alhali, ba ta karfin ikon yin hakan inda kotun sauraron karararkin zabe ce kawai keda wannan ikon.

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Ta ce, soke ayyana ta a matsayin wadda ta lashe zaben, hakan nuna cewa, INEC ta shiga cikin hurumin ikon kotun sauraron koke zabuka.

Ta gabatar da karar ce ta hanyar Lauyoyinta da babban lauya Hussaini Zakariyau ke jagoranta don kotun ta yi nazari kan ayyanata a matsayin wadda ta lashe zaben.

A cikin takardar bukatar ta Sanatan ta ce, kotu ce kadai keda hurumin daukar mataki kan jami’in INEC ba wai ita INEC din da kanta ba.

MASU ALAKA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Next Post
Da Dumi-Dumi: APC Ta Kori Goje Daga Jam’iyyar Kan Zargin Yi Mata Zagon Kasa

Da Dumi-Dumi: APC Ta Kori Goje Daga Jam'iyyar Kan Zargin Yi Mata Zagon Kasa

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.