ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Dumi: APC Ta Kori Goje Daga Jam’iyyar Kan Zargin Yi Mata Zagon Kasa

by Sadiq
3 years ago
APC

Shugabannin jam’iyyar APC na gundumar Kashere da ke karamar hukumar Akko a Jihar Gombe, sun kori Sanata mai wakiltar Gombe ta tsakiya, Danjuma Goje, bisa zargin yi mata zagon kasa.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa a kwanakin baya ne jam’iyyar a matakin Kashere ta kafa wani kwamiti da zai binciki zargin cin mutuncin jam’iyyar da tsohon gwamnan jihar, a lokacin zaben 2023 da aka kammala.

  • Binani Ta Shigar Da Kara Kotu Kan Bukatar Ayyana Ta A Matsayin Wadda Ta Lashe Zabe
  • Mutum 7 Sun Shiga Hannu Kan Kisan Direba A Ondo

Da yake jawabi ga manema labarai a garin Kashere, shugaban jam’iyyar APC na yankin, Tanimu Abdullahi, ya bayyana cewa jam’iyyar ta dauki matakin korar Goje baki daya ne bayan ta same shi da laifukan cin mutuncin jam’iyyar da rashin halartar taron yakin neman zaben jam’iyyar APC a Jihar Gombe wanda jam’iyyar ta kasa ta jagoranta.

ADVERTISEMENT

Shugaban jam’iyyar APC na kasa Sanata Abdullahi Adamu, ya kara da cewa, ana kuma zargin Sanatan da kauracewa duk wani rangadin yakin neman zaben jam’iyyar a shiyyarsa.

“Kwamitin ya kuma tattauna kan zargin da ake yi wa Goje na yi wa jam’iyyun adawa aiki da ‘yan takararsu da nufin kawo cikas ga nasarar jam’iyyar APC a Jihar Gombe da ma Nijeriya baki daya.

LABARAI MASU NASABA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

Ya kara da cewa, “Bayan goyon baya ga ‘yan takarar jam’iyyar adawa ta hanyar karbar dan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar NNPP da kuma dan takarar majalisar wakilai ta tarayya a jam’iyyar PDP Akko a gidansa tare da bayar da goyon baya ga jam’iyyarsa ta APC da sauran al’amura da dama.

Abdullahi ya ci gaba da cewa, wasu laifukan da Sanata Goje ya aikata sun hada da “kawo cikas ga gwamnatin APC a jihar da kuma daukar nauyin yakin neman zabe da nufin tunzura jama’a kan gwamnatin APC a jihar.

“Bayar da takamaiman umarni ga abokansa da jami’an tsaronsa da su ki yin aiki da manufar jam’iyyar APC a Jihar Gombe.

MASU ALAKA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa
Da ɗumi-ɗuminsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa
Manyan Labarai

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
An Kama Tsohon Minista Uche Nnaji Kan Zargin Amfani Da Takardun Bogi
Da ɗumi-ɗuminsa

An Kama Tsohon Minista Uche Nnaji Kan Zargin Amfani Da Takardun Bogi

July 1, 2026
Next Post
Rarara Ya Bukaci Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Da Ake Masa

Rarara Ya Bukaci Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Da Ake Masa

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin ISWAP Na Sace Ɗalibai A Borno, Sun Ceto 46

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin ISWAP Na Sace Ɗalibai A Borno, Sun Ceto 46

July 19, 2026
Ba Mu Sayar Wa Dangote Da Reshen Jami’ar SAZU Na Yuli Ba-Gwamnatin Bauchi

Ba Mu Sayar Wa Dangote Da Reshen Jami’ar SAZU Na Yuli Ba-Gwamnatin Bauchi

July 19, 2026
Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Asibitin Burkina Faso

July 19, 2026
NDLEA Ta Cafke Kwayoyin Tramadol Miliyan 1.63 Da Akai Nufin Shigar Da Su Kano

NDLEA Ta Cafke Kwayoyin Tramadol Miliyan 1.63 Da Akai Nufin Shigar Da Su Kano

July 19, 2026
Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa

Ra’ayin Sin Game Da AI Mai Mayar Da Hankali Kan Bukatun Dan Adam Ya Samu Goyon Bayan Kasa Da Kasa

July 19, 2026
Kada A Bar Kasashe Masu Tasowa A Baya A Zamanin AI

Kada A Bar Kasashe Masu Tasowa A Baya A Zamanin AI

July 19, 2026
Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

Gwamna Radda Ya Kaddamar da Tattaunawar Kasafin Kuɗin 2027

July 19, 2026
Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

Shugaba Tinubu Zai Yi Jawabi Ga Shugabannin Duniya A Taron MDD Karo Na 81

July 19, 2026
majalisar kasa

Damawa Da Mata A Siyasa: Kujerun Majalisun Tarayya Na Iya Ƙaruwa Zuwa 121, da Kuma 397 A 2027

July 19, 2026
Kofin Duniya

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.