ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bukatar Sa Ido A Kan Abokan Huldar Yaranmu

by Sister Iyami Jalo
4 years ago
Yaranmu

Sister Iyami Jalo Turaki

Assalamu alaikum iyaye fatan mun tashi lafiya, barkanmu da sake saduwa a cikin filinmu mai farin jini da albarka na Raino Da Tarbiyya. Yau filin zai yi tsokaci ne a kan kula da muamalar yaranmu.

A yanzu zamani ya zo da wani sabon salo na ruguza tarbiyyar yara da sunan wayewa, ta inda zaka ga mace tana abota da namiji suna muamala tamkar kawaye, Wanda hakan ba daidai ba ne shaidanci ne da lalacewa. A lokuta da dama kafin iyaye su ankara tarbiyya ya gama lalacewa.

ADVERTISEMENT
  • Tun Muna Kanana Aka Dora Mu A Kan Kyakkyawar Tarbiyya —Dakta Zahra’u

Iyaye mu saka ido da wasa kar mu kyale yarinya ta zama abokiyar wani, ko yaro ya zama abokin wata wannan ya saba wa al’adarmu.

Ko a makaranta ko gida ko cikin unguwa kada mu bada kofar yin hakan ga yaro mace ko namiji. Lalacewar zamani ta kai ana tsoro da taka tsantsan a wurin abotar jinsi daya ballantana kuma abotar da ba jinsi daya ba. Matasa da yawa sun lalace ta dalilin wannnan abota da zamani yazo mana da shi.

LABARAI MASU NASABA

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mu sa ido sosai wurin ganin da su waye yaranmu ke muamala, mu tabbatar jinsi guda ne abokan huldarsu, a nan ma mu saka ido wurin ganin me suke yi na yau da kullum. Sannan kuma mu kara da addua. Allah ya yi mana jagora.

Yaranmu
Sister Iyami Jalo
+ postsBio
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Rashin Dacewar Koya Wa ‘Ya’ya Taya Uwa Kishi
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Yadda Za Mu Kula Da Yara Lokacin Sanyi
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu

MASU ALAKA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Next Post
Ra’ayoyinku A Kan Halin Da Fasinjojin Jirgin Kasan Da Aka Sace Ke Ciki (Ra’ayi)

Ra’ayoyinku A Kan Halin Da Fasinjojin Jirgin Kasan Da Aka Sace Ke Ciki (Ra'ayi)

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.