• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bukatar Sa Ido A Kan Abokan Huldar Yaranmu

by Sister Iyami Jalo
10 months ago
in Labarai
0
Bukatar Sa Ido A Kan Abokan Huldar Yaranmu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sister Iyami Jalo Turaki

Assalamu alaikum iyaye fatan mun tashi lafiya, barkanmu da sake saduwa a cikin filinmu mai farin jini da albarka na Raino Da Tarbiyya. Yau filin zai yi tsokaci ne a kan kula da muamalar yaranmu.

A yanzu zamani ya zo da wani sabon salo na ruguza tarbiyyar yara da sunan wayewa, ta inda zaka ga mace tana abota da namiji suna muamala tamkar kawaye, Wanda hakan ba daidai ba ne shaidanci ne da lalacewa. A lokuta da dama kafin iyaye su ankara tarbiyya ya gama lalacewa.

  • Tun Muna Kanana Aka Dora Mu A Kan Kyakkyawar Tarbiyya —Dakta Zahra’u

Iyaye mu saka ido da wasa kar mu kyale yarinya ta zama abokiyar wani, ko yaro ya zama abokin wata wannan ya saba wa al’adarmu.

Ko a makaranta ko gida ko cikin unguwa kada mu bada kofar yin hakan ga yaro mace ko namiji. Lalacewar zamani ta kai ana tsoro da taka tsantsan a wurin abotar jinsi daya ballantana kuma abotar da ba jinsi daya ba. Matasa da yawa sun lalace ta dalilin wannnan abota da zamani yazo mana da shi.

Labarai Masu Nasaba

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Mu sa ido sosai wurin ganin da su waye yaranmu ke muamala, mu tabbatar jinsi guda ne abokan huldarsu, a nan ma mu saka ido wurin ganin me suke yi na yau da kullum. Sannan kuma mu kara da addua. Allah ya yi mana jagora.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kokarin Mayar Da Talaka Saniyar Ware (Nazari)

Next Post

Ra’ayoyinku A Kan Halin Da Fasinjojin Jirgin Kasan Da Aka Sace Ke Ciki (Ra’ayi)

Related

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu
Labarai

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

4 hours ago
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata
Labarai

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

4 hours ago
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

6 hours ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

8 hours ago
Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda
Labarai

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

9 hours ago
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

10 hours ago
Next Post
Ra’ayoyinku A Kan Halin Da Fasinjojin Jirgin Kasan Da Aka Sace Ke Ciki (Ra’ayi)

Ra’ayoyinku A Kan Halin Da Fasinjojin Jirgin Kasan Da Aka Sace Ke Ciki (Ra'ayi)

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

June 2, 2023
Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.