• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Dumi: Dan Takarar Gwamna Ya Rasu A Adamawa

by Sadiq
2 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Da Dumi-Dumi: Dan Takarar Gwamna Ya Rasu A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan takarar gwamna a jam’iyyar NRM a Jihar Adamawa, Alhaji Aliyu Maina ya rasu.

Olusola Afuye, Sakataren Yada Labarai na jam’iyyar NRM ne, ya tabbatar da mutuwar Maina.

  • An Yi Girgizar Kasa Mai Karfin Maki 5.6 A Gundumar Luding Ta Lardin Sichuan Na Kasar Sin
  • Zargin Tarkon Bashi Na Shan Suka Daga Sassan Afirka

Mutuwarsa na zuwa kasa da kwanaki 30 kafin babban zabe mai zuwa.

An rawaito cewa ya rasu ne a ranar Laraba, 25 ga watan Janairu bayan gajeriyar jinya da ya yi a Abuja, a ranar ne kuma aka tabbatar da rasuwar dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP a Jihar Abia, Farfesa Uchenna Ikonne.

“A cewar sanarwar da ‘yan uwan marigayin suka yi, marigayi Alhaji Abba Maina ya rasu ne a ranar Laraba, 25 ga watan Janairu a gidansa da ke babban birnin tarayya Abuja, bayan ya yi gajeruwar rashin lafiya.

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya

“An yi jana’izarsa kamar yadda Addinin Musulunci ya tanada, muna addu’ar Allah Ta’ala ya jikansa ya bai wa iyalansa da dukkan masoyansa hakuri,” in ji Afuye.

Yayin da yake kira ga ‘yan siyasa da ‘yan kasuwa da su nuna kulawa da soyayya ga dangin marigayi Maina a lokacin zaman makoki, ya ce za a sanar da jama’a cikakken bayani game da shirye-shirye bayan kammala tattaunawa da iyalansa.

Tags: AbujaAdamawaDan Takarar GwamnaJinyaRashin LafiyaRasuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Yi Girgizar Kasa Mai Karfin Maki 5.6 A Gundumar Luding Ta Lardin Sichuan Na Kasar Sin

Next Post

A Sake Lale Kan Mayar Da Tubabbun ‘Yan Boko Haram Jihohinsu Na Asali

Related

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba
Da ɗumi-ɗuminsa

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

14 hours ago
PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya
Da ɗumi-ɗuminsa

PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya

4 days ago
Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishinan Harkokin Addini Na Jihar Sokoto Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishinan Harkokin Addini Na Jihar Sokoto Ya Rasu

1 week ago
Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun

1 week ago
Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota

1 week ago
Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamnatin Zamfara Ta Sanya Dokar Hana Fita A Fadin Jihar 

1 week ago
Next Post
A Sake Lale Kan Mayar Da Tubabbun ‘Yan Boko Haram Jihohinsu Na Asali

A Sake Lale Kan Mayar Da Tubabbun ‘Yan Boko Haram Jihohinsu Na Asali

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.