ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabarun Kasuwancin Man Darbejiya

by Abubakar Abba
3 years ago
Darbejiya

Kamar yadda aka sani ne, ana tatsar man darbejiya daga jikin bishiyarta, domin gyaran gashin kai da fatar jikin Dan Adam da kuma sarrafa shi don yin magunguna iri daban-daban.

Wannan dalili ne ya sa kasuwar man darbejiya ke ci gaba da fadada ta hanyoyi daba-daban. Ana kuma samun wannan kara fadada ne, sakamakon ci gaba da tatsar man da ake yi daga jikin bishiyar dogon yaro.

  • Hanyoyi Hudu Na Samun Kudin Shiga A Kasuwancin Shanu

Kazalika an kiyasata cewa, a Kasar Indiya ana samar da Irin Darbejiya da ya kai kimanin tan miliyan 3.5 a shekaru da dama da suka wuce, wanda wannan ya kai adadin tan miliyan 7 na mansa da ake tatsa daga jikin bishiyarsa.

ADVERTISEMENT

Wannan ya kai yawan man nasa da ake samu a kullum a kasuwanni, wanda ake sarrafa shi zuwa magungunan gargajiya. Haka nan, akwai bukatar zuba kudade da dama a matsayin jari a fannin wannan kasuwanci na man darbejiya.

Har ila yau, a fannin sarrafa wannan mai na darbejiya, ana samun matukar riba wadda ta kai daga Naira dubu 40,000 zuwa 45,000 a duk watan duniya.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Sa’annan, masu sarrafa magungunan gargajiya na sayen man darbejiya, domin sarrafa shi zuwa magunguna da dama. Kazalika, guraren da ake kai man darbejiyar don sayarwa sun hada da, masana’antar da ake sarrafa man kanshi na shafawa. A A irin wadannan masana’antu, ana sarrafa wannan man zuwa nau’ikan man shafawa ko sarrafa shi zuwa sabulun wanka da man gashi da kuma man gyaran fatar jiki da sauran makamantansu.

Bugu da kari, ana yin amfani da man darbejiya domin neman lafiyar Dan Adam. Sannan, wadannan masana’antu na sarrafa man darbejiyar zuwa magungunan asibiti. Masana’antun na sarrafa shi zuwa magungunan da ake shafa wa a fatar jiki ko kuma idan an samu rauni ana a yi amfani da shi ko kuma amfani da shi wajen yakar kwayoyin cuta da ke shafar jikin Bil Adama.

Masana’antun da ke sarrafa man darbejiya, domin kula da fatar Jiki, irin wadannan masana’antun sun kware kwarai da gaske wajen sarrafa man darbejiya zuwa man shafawa a fatar jikin mutum. Haka nan, ana yin maganin amosanin kai da shi da sauransu.

Cibiyoyin kiwon lafiya da ke warkar da ciwon Bil Adama. Ana da wadannan cibiyoyi da ke warkar da cututtuka ta hanyar yin amfani da man darbejiya da kuma yi wa marasa lafiya tausa a jikinsu, don magance tsamin jiki.

Har ila yau, masana’antun aikin gona na sarrafa man darbejiya zuwa magungunan kashe kwari, wadnda ke yi wa amfanin gona illa da kuma kare jijiyoyin shuka daga harbin gansakuka da sauransu.

Darbejiya
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Tattauna Sirrinki Da Mijinki

Tattauna Sirrinki Da Mijinki

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.