ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EFCC Ta Cafke Tsohon Kwamishina A Jigawa

by Muhd Zangina Kura, Dutse
4 years ago
EFCC

Hukumar Yaki Da Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ta afka Jihar Jigawa tare da cafke tsohon kwamishinan al’amuran kananan hukumomi, Hon. Aminu Ahmed Kanta. 

Kanta ya taba rike mukamin kwamishinan al’amuran kananan hukumomi, kwamishinan kasa da tsare-tsare da kuma mai ba da shawara na musamman kan harkokin siyasa a gwamnatin gwamna mai ci Muhammad Badaru Abubakar.

  • Dan Takarar Majalisar Wakilai A Jam’iyyar APC A Enugu Ya Rasu A Hatsarin Mota 
  • Da Dumi-Dumi: ASUU Ta Musanta Shirin Sake Shiga Yajin Aiki 

LEADERSHIP ta tattaro tsohon Kwamishinan, wanda aka damke shi a ranar Litinin, an kai shi Abuja domin yi masa tambayoyi.

ADVERTISEMENT

Kanta, wanda makusancin siyasa ne ga gwamna Badaru a halin yanzu dan takarar jam’iyyar APC ne a mazabar Garki/Babura a jihar a zaben 2023.

Duk da cewar EFCC ba ta bayyana dalilin kama shi ba har yanzu, amma hakan ba zai rasa nasaba da mukamin da ya taba rikewa ba.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

EFCC
Muhd Zangina Kura, Dutse
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
    Wasanni

    Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

    June 4, 2026
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
    Manyan Labarai

    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

    June 4, 2026
    Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
    Manyan Labarai

    Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

    June 3, 2026
    Next Post
    Xi Jinping Ya Karfafa Horas Da Dakarun Sojin Kasar Da Inganta Shirinsu Na Tunkarar Duk Wani Matakin Soji

    Xi Jinping Ya Karfafa Horas Da Dakarun Sojin Kasar Da Inganta Shirinsu Na Tunkarar Duk Wani Matakin Soji

    LABARAI MASU NASABA

    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

    June 4, 2026
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

    June 4, 2026
    Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

    Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

    June 4, 2026
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

    June 4, 2026
    Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

    Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

    June 4, 2026
    Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

    Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

    June 4, 2026
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

    June 4, 2026
    Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

    June 4, 2026
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

    June 4, 2026
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

    June 4, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.