ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EFCC Ta Cafke Tsohon Kwamishina A Jigawa

by Muhd Zangina Kura, Dutse
4 years ago
EFCC

Hukumar Yaki Da Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ta afka Jihar Jigawa tare da cafke tsohon kwamishinan al’amuran kananan hukumomi, Hon. Aminu Ahmed Kanta. 

Kanta ya taba rike mukamin kwamishinan al’amuran kananan hukumomi, kwamishinan kasa da tsare-tsare da kuma mai ba da shawara na musamman kan harkokin siyasa a gwamnatin gwamna mai ci Muhammad Badaru Abubakar.

  • Dan Takarar Majalisar Wakilai A Jam’iyyar APC A Enugu Ya Rasu A Hatsarin Mota 
  • Da Dumi-Dumi: ASUU Ta Musanta Shirin Sake Shiga Yajin Aiki 

LEADERSHIP ta tattaro tsohon Kwamishinan, wanda aka damke shi a ranar Litinin, an kai shi Abuja domin yi masa tambayoyi.

ADVERTISEMENT

Kanta, wanda makusancin siyasa ne ga gwamna Badaru a halin yanzu dan takarar jam’iyyar APC ne a mazabar Garki/Babura a jihar a zaben 2023.

Duk da cewar EFCC ba ta bayyana dalilin kama shi ba har yanzu, amma hakan ba zai rasa nasaba da mukamin da ya taba rikewa ba.

LABARAI MASU NASABA

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

EFCC
Muhd Zangina Kura, Dutse
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
    Manyan Labarai

    Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

    September 10, 2026
    Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia
    Manyan Labarai

    Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

    September 10, 2026
    2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato
    Manyan Labarai

    2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

    September 10, 2026
    Next Post
    Xi Jinping Ya Karfafa Horas Da Dakarun Sojin Kasar Da Inganta Shirinsu Na Tunkarar Duk Wani Matakin Soji

    Xi Jinping Ya Karfafa Horas Da Dakarun Sojin Kasar Da Inganta Shirinsu Na Tunkarar Duk Wani Matakin Soji

    LABARAI MASU NASABA

    EFCC

    Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

    September 10, 2026
    EFCC

    Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

    September 10, 2026
    Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

    Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

    September 10, 2026
    An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

    Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

    September 10, 2026
    Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

    Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

    September 10, 2026
    Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

    Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

    September 10, 2026
    ’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

    ’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

    September 10, 2026
    2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

    2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

    September 10, 2026
    Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

    Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

    September 10, 2026
    Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

    Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

    September 9, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.