ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin: A Samar Da Karin Alfanu Da Tsaro Mai Dorewa Ga Jama’a

by CGTN Hausa
2 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬ÎÚ³ľÆë£¬2024Äê5ÔÂ9ÈÕ
    5ÔÂ7ÈÕÖÁ9ÈÕ£¬Öй²ÖÐÑëÕþÖξֳ£Î¯¡¢¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚн®µ÷ÑС£ÕâÊÇ5ÔÂ8ÈÕ£¬ÀîÇ¿ÔÚ²ý¼ªÒç´ï·ÄÖ¯µ÷ÑУ¬ÏêϸÁ˽âÆóÒµÉú²úÑз¢¡¢Êг¡¿ªÍصÈÇé¿ö¡£
    лªÉç¼ÇÕß Èİ®Ãñ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬ÎÚ³ľÆë£¬2024Äê5ÔÂ9ÈÕ 5ÔÂ7ÈÕÖÁ9ÈÕ£¬Öй²ÖÐÑëÕþÖξֳ£Î¯¡¢¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚн®µ÷ÑС£ÕâÊÇ5ÔÂ8ÈÕ£¬ÀîÇ¿ÔÚ²ý¼ªÒç´ï·ÄÖ¯µ÷ÑУ¬ÏêϸÁ˽âÆóÒµÉú²úÑз¢¡¢Êг¡¿ªÍصÈÇé¿ö¡£ лªÉç¼ÇÕß Èİ®Ãñ Éã

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan kasar Sin Li Qiang, ya yi rangadi a jihar Xinjiang ta kasar Sin, tsakanin ranar 7 da ta 9 ga watan nan, inda ya jaddada cewa, kamata ya yi jihar ta yi amfani da albarkatunta wajen raya wasu sana’o’in da take da fifiko a cikin su, kana ta kara bude kofa ga sauran wuraren kasar, gami da kasashen waje, ta yadda za a iya tabbatar da ci gaban tattalin arziki mai inganci a jihar, don samar da karin alfanu, da tsaro mai dorewa ga al’ummar wurin.

A cewar Li Qiang, ana gina cibiyar zirin tattalin arziki na hanyar siliki a jihar Xinjiang, inda ya kamata a kara kokarin hada lardunan dake tsakiyar kasar Sin da kasashen dake dab da hanyar, don zurfafa hadin gwiwarsu a fannin tattalin arziki da cinikayya, da mai da jihar Xinjiang kofar kasa ga kasuwannin dake yammacin kasar Sin.

  • Mai Dakin Shugaba Xi Jinping Ta Sha Shayi Tare Da Mai Dakin Shugaban Kasar Hungary
  • Motocin Sabbin Makamashi Kirar Kasar Sin Sun Mamaye Duniyar Motoci

Har ila yau, Li ya jaddada bukatar daukaka matsayin layin jirgin kasa da ya hada kasar Sin da kasashen Turai, da raya sana’o’i daban daban a wuraren dake dab da layin, musamman ma gina wasu yankuna masu alaka da shige da fice, tare da samar da yanayi mai kyau ga aikin raya masana’antu.

ADVERTISEMENT

Bayan da ya saurari labarin yadda yawan ’yan kasashen waje da suka ziyarci Xinjiang ya karu sosai, bayan ba da damar shiga jihar ba tare da bukatar neman izinin shiga kasa ba, Li Qiang ya ce, ya kamata a dora muhimmanci kan fannonin ciniki, da aikin ilimi, da aikin jinya, da al’adu, da yawon shakatawa, da dai sauran sana’o’i, don karfafa cudanya, da habaka mu’ammalar al’adu tsakanin al’ummun kasar Sin da na kasashen ketare. (Bello Wang)

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

MASU ALAKA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
Daga Birnin Sin

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
Next Post
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Kaduna Za Ta Sauya Wa Makarantu 359 Matsuguni

Matsalar Tsaro: Gwamnatin Kaduna Za Ta Sauya Wa Makarantu 359 Matsuguni

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.