ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gaskiya Daya Ce

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 month ago
Gaskiya

Aboki na gaske shi ne wanda zai lura da moriyarka. To, a bisa wannan sharadi, za mu san cewa, ba shakka kasar Sin wata abokiya ce ta gaske ga kasashen Afirka.Daga yau Juma’a, kasar Sin ta kaddamar da manufar yafe harajin kwastam kan kayayyakin da kasashe 53 dake nahiyar Afirka, wadanda suka kulla huldar diflomasiyya da ita, ke fitarwa zuwa kasuwanninta.

Ta haka, za a biya bukatun kasashen Afirka na fitar da karin kayayyaki zuwa karin wurare daban daban, tare da samun karin kudin shiga.Mene ne ainihin tasirin manufar nan ta yafe wa kasashen Afirka harajin kwastam? Za a samu amsa ta hanyar nazari kan misalin kasar Habasha.

Kasar Sin ta fara yafe wa kasar Habasha harajin kwastam tun daga karshen shekarar 2024, bisa la’akari da matsayin kasar na daya daga cikin kasashe mafi fama da koma bayan tattalin arziki a duniya.

ADVERTISEMENT

Daga baya, tsakanin shekarar 2024 da ta 2025, kasar Habasha ta fitar da waken gahawa (‘ya’yan kofi) fiye da tan dubu 34 zuwa kasar Sin, adadin da ya karu da kaso 27%, bisa jimillar lokacin da ya gabace shi.Haka zalika, dimbin bukatun da ake samu daga kasuwannin kasar Sin, ya sa kamfanoni masu samar da gahawa na kasar Habasha iya mai da hankali wajen raya bangaren sarrafa waken gahawa, ta yadda aka inganta tsare-tsaren bangaren samar da gahawa na kasar Habasha sosai.

Manufar kasar Sin ta yafe wa kasashen Afirka harajin kwastam tana cike da sahihanci, saboda tana haifar wa kasashen Afirka da fa’ida, kana maimakon ta kasance wani nau’in tallafi mai dauke da sharadi, ita ce manufar da take tabbatar da moriyar dukkan bangarorin Afirka da Sin, da makomarsu ta samun ci gaba na bai daya.Za mu iya ci gaba da daukar gahawa a matsayin misali.

LABARAI MASU NASABA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

Ta hanyar yafe harajin kwastam da ake karba kan waken gahawa da ake shigar da su kasuwannin kasar Sin daga kasashen Afirka, to, mutanen kasar Sin za su iya sayen waken da farashi mai araha, kana su kamfanonin Sin da Afirka za su kara nuna niyyar zuba jari don habaka masana’antun sarrafa waken gahawa, tare da samar da karin guraben aikin yi a Afirka.

To, wannan misali ya nuna yadda ake tabbatar da moriyar dukkan bangarorin Sin da Afirka ta manufar nan ta yafe harajin kwastam.Ban da haka, za mu iya fahimtar sahihanci da manufar nan ta kunsa, ta hanyar kwatanta ta da manufofi na sauran kasashe.

A lokacin da wasu kasashe ke daukar matakan kashin kai don cin zarafin sauran kasashe, da kwace dukiyoyinsu, manufar da kasar Sin ta dauka ta zama mai samar da alfanu ga kasashen Afirka, wadda za ta tabbatar da kyakkyawar makomar hadin gwiwar bangarorin Sin da Afirka.

“A wannan lokacin da muke ciki, na fama da yanayin rashin tabbas a duniya, manufar nan da kasar Sin ta dauka tallafi ne da aka bayar kan lokaci, wanda ya kansace nau’in tallafin da ake samu daga ‘yan uwa”, in ji shugaban kwamitin gudanarwa na kungiyar kasashen Afirka ta AU, Mahamoud Ali Youssouf. (Bello Wang)

Gaskiya
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya
Gaskiya
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

MASU ALAKA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki
Ra'ayi Riga

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

June 3, 2026
Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka
Ra'ayi Riga

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

June 1, 2026
Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya
Ra'ayi Riga

Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya

May 29, 2026
Next Post
Albishir Ga Iyayen Da Suka Karantar Da ‘Ya’yansu Alkur’ani (2)

Albishir Ga Iyayen Da Suka Karantar Da 'Ya'yansu Alkur'ani (2)

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.