ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gbajabiamila Ya Ki Karbar Shaidar Lashe Zabe, Yana Tsimayin Mukami A Gwamnatin Tinubu 

by Sadiq
3 years ago
Zabe

Kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, bai halarci inda aka gabatar da takardar shaidar cin zabe ga zababbun ‘yan majalisar wakilai, da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi a ranar Laraba.

An sake zaben Gbajabiamila a matsayin wanda zai wakilci mazabarsa ta tarayya ta Surulere 1 a Jihar Legas a karo na shida a jere a zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya da aka kammala a ranar 25 ga watan Fabrairu.

  • Wakilin Sin Ya Bayyana Matsayar Kasarsa Kan Takunkuman Sudan
  • ISWAP Ta Kashe ‘Yan Gudun Hijira 35 A Jihar Borno 

Ya samu kuri’u 19,717 inda ya doke abokin hamayyarsa Bosun Jeje na jam’iyyar PDP wanda ya samu kuri’u 5,121.

ADVERTISEMENT

LEADERSHIP, ta tattaro cewa, shugaban majalisar ba zai wakilci mazabarsa a majalisar wakilai ta 10 ba saboda akwai yiwuwar za a bashi mukamin shugaban ma’aikata a gwamnatin Tinubu.

Wata majiya da ke kusa da Gbajabiamila ta shaida wa LEADERSHIP cewa Shugaban Majalisar, kasancewarsa daya daga cikin jiga-jigan masu goyon bayan Tinubu kuma ya yi aiki da ’yan siyasa daga kowace mazabar tarayya a Nijeriya a cikin shekaru 20, ana san ba shi mukamin.

LABARAI MASU NASABA

Mulkin Tinubu A Shekara 3:Ina Aka Fito? Ina Aka Dosa?

Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

Da aka tuntubi mai bai wa kakakin majalisar, Gbajabiamila shawara kan harkokin yada labarai da yada labarai, Mista Lanre Lasisi, wanda ya tabbatar da cewa shugaban nasa bai samu damar halartar bikin ba da takardar ba sakamakon wani uzuri.

An fara zaben Gbajabiamila a matsayin dan majalisar wakilai a shekara 2003.

Tun daga lokacin ne ya lashe zabe a zabukan biyar da suka biyo baya. A tsawon shekaru 20 da ya yi a Majalisar Wakilai, Gbajabiamila ya taba zama mai kare marasa rinjaye, shugaban marasa rinjaye, da kuma shugaban masu rinjaye kafin a zabe shi a matsayin shugaban majalisar a 2019.

MASU ALAKA

Babu Wani Shiri Na Kwaso ‘Yan Nijeriya Daga Falasdin Ko Isra’ila –Gwamnatin Tarayya
Manyan Labarai

Mulkin Tinubu A Shekara 3:Ina Aka Fito? Ina Aka Dosa?

June 5, 2026
Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya
Labarai

Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

June 5, 2026
Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
Manyan Labarai

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

June 5, 2026
Next Post
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Tallafin Kiwon Lafiya Ga Ketare

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Tallafin Kiwon Lafiya Ga Ketare

LABARAI MASU NASABA

Babu Wani Shiri Na Kwaso ‘Yan Nijeriya Daga Falasdin Ko Isra’ila –Gwamnatin Tarayya

Mulkin Tinubu A Shekara 3:Ina Aka Fito? Ina Aka Dosa?

June 5, 2026
Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

Hajji 2026: Mahajjata 1,905 Sun Dawo Nijeriya Daga Saudiyya

June 5, 2026
Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

June 5, 2026
Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.