ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gbajabiamila Ya Ki Karbar Shaidar Lashe Zabe, Yana Tsimayin Mukami A Gwamnatin Tinubu 

by Sadiq
4 years ago
Zabe

Kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, bai halarci inda aka gabatar da takardar shaidar cin zabe ga zababbun ‘yan majalisar wakilai, da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi a ranar Laraba.

An sake zaben Gbajabiamila a matsayin wanda zai wakilci mazabarsa ta tarayya ta Surulere 1 a Jihar Legas a karo na shida a jere a zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya da aka kammala a ranar 25 ga watan Fabrairu.

  • Wakilin Sin Ya Bayyana Matsayar Kasarsa Kan Takunkuman Sudan
  • ISWAP Ta Kashe ‘Yan Gudun Hijira 35 A Jihar Borno 

Ya samu kuri’u 19,717 inda ya doke abokin hamayyarsa Bosun Jeje na jam’iyyar PDP wanda ya samu kuri’u 5,121.

ADVERTISEMENT

LEADERSHIP, ta tattaro cewa, shugaban majalisar ba zai wakilci mazabarsa a majalisar wakilai ta 10 ba saboda akwai yiwuwar za a bashi mukamin shugaban ma’aikata a gwamnatin Tinubu.

Wata majiya da ke kusa da Gbajabiamila ta shaida wa LEADERSHIP cewa Shugaban Majalisar, kasancewarsa daya daga cikin jiga-jigan masu goyon bayan Tinubu kuma ya yi aiki da ’yan siyasa daga kowace mazabar tarayya a Nijeriya a cikin shekaru 20, ana san ba shi mukamin.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Da aka tuntubi mai bai wa kakakin majalisar, Gbajabiamila shawara kan harkokin yada labarai da yada labarai, Mista Lanre Lasisi, wanda ya tabbatar da cewa shugaban nasa bai samu damar halartar bikin ba da takardar ba sakamakon wani uzuri.

An fara zaben Gbajabiamila a matsayin dan majalisar wakilai a shekara 2003.

Tun daga lokacin ne ya lashe zabe a zabukan biyar da suka biyo baya. A tsawon shekaru 20 da ya yi a Majalisar Wakilai, Gbajabiamila ya taba zama mai kare marasa rinjaye, shugaban marasa rinjaye, da kuma shugaban masu rinjaye kafin a zabe shi a matsayin shugaban majalisar a 2019.

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana
Labarai

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Next Post
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Tallafin Kiwon Lafiya Ga Ketare

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Tallafin Kiwon Lafiya Ga Ketare

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Zabe

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Zabe

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.