ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Goron

Jama’a barkan ku da wannan rana ta Juma’a, barkan ku da kasancewa tare da wannan shafi na GORIN JUMA’A, Shafi ne da ya ke bai wa kowa damar mika sakonnnin gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa, har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba. Kamar kowane mako shafin yau na dauke da sakonnnin da ku ka aiko mana, sai dai kafin na je ga sakonnin naku zan mika sakon gaisuwa da fatan alkhairi zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki har ma da dukkanin al’ummar musulmi bakidaya. Yanzu kuma zan je ga sakonnin naku kamar haka:

Sako daga Isma’il Shatu  Jihar Gombe:

Ina gaida Mamana, Babana, Yayyena da kannena kamar su Adda, Atine, Yaya Sambo, Yaya Belloti da kuma Ahmad, da fatan sun yi Juma’a lafiya.

ADVERTISEMENT

Sako daga Hafsa Kabeer Jihar Kaduna:

Ina gaida ‘yan’uwa na da abokan arziki irin su; Bilkisu Rabi’u, Zainab Kamal (zeezee), Hussaina, Yaya ‘Dahiru, Kawu Musa da dai sauransu, da fatan sun yi Juma’a lafiya, Amin.

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Rahinatu Junaid Jihar Bauchi:

Ina gaida babbar kawata wato Amina Mubarak (Meenah), Nabila Sani, Suhaima, Habiba Kabir, Yaya Faisal, Yaya Ridwan, Yaya Abdulmalik, Aunty Shamsiyya da kuma Suwaiba.

Sako daga Yusuf Garba Jihar Kaduna

Ina gaida Mama da Baba sai ‘yan’uwa na kamar su; Yaya Bashi, Yaya Ahmad Yaya Ummi, Yaya Sadiya, Yaya Mubarak, sai kawaye na A’isha, Firdausi, Khadija, Zainab da Yasmin sai malamaina Malam Hassan, Mal. Uzaira, Mal. Lawan, Malama Wasila, Malama Suwaiba, Malama a Salma Malama Ai’sha dafatan sun yi hjuma a lafiya nagode

Sako daga Aminu Tijjani Jihar Kano:

Assalamu Alaikum, dan Allah ina son a mika mun sakon gaisuwa ta ga abokainai na Yusuf dan badure, Lawan na Eysha, Abdulbasi Munkaila, Sa’ad Idris, Muktar Kyallin, da kuma Al’amin Sabi’u, da fatan za su yi juma’a lafiya. Sannan ina gaida duk ‘yan gidanmu wato ‘yan’uwana ban ware kowa ba, Allah ya ba mu ladan juma’a.

Goron
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata

Tinubu Ya Kaddamar Da Gangami Yakin Neman Ilimi

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.