ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamman Zamfara Ya Rantsar Da Kwamishinoni 18 Tare Raba Musu Ma’aikatu

by Hussein Yero
3 years ago
Zamfara

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Talata, ya kaddamar da sabbin kwamishinoni 18 da za su zama majalisar zartarwa ta jihar tare da raba wa kowanne Ma’aikatar da zai jagoranta.

 

An gudanar da bikin kaddamarwar ne a dakin taro na gidan gwamnatin da ke Gusau, babban birnin Jihar.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Lawal Ya Gana Da Hafsan Sojin Kasa Kan Matsalar Tsaro A Zamfara

Babban alkalin jihar Zamfara, Mai shari’a Kulu Aliyu ce ta rantsar da sabbin kwamishinonin.

 

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

A jawabinsa, “Gwamna Dauda Lawal ya umurci sabbin kwamishinonin da aka rantsar da su rubanya kokarinsu domin za a tantance su ne ta ci gaban da suka kawo a Ma’aikatunsu.”

 

Gwamna Lawal ya yi kira ga kwamishinonin da su samar da kyakkyawar alaka a tsakanin ma’aikatu domin ci gaban jihar Zamfara.

 

“Gwamna Lawal ya bayyana sunayensu kamar haka: Abdula’aziz Sani Muhammad (SAN) Ma’aikatar Shari’a; Haruna Ya’u , Ma’aikatar Noma; Abdulmalik Gajam Ma’aikatar Kasafin Kudi da Tsari; Abdulrahman Muhammad Tumbido, Ma’aikatar Kasuwanci da masana’antu da yawon bude ido; Mallam Wadatau Madawaki, Ma’aikatar Ilimi da Kimiyya, da Fasaha; Ma’aikatar Muhalli da albarkatun kasa Mahmud Muhammad, Abdullahi Bello Auta, Ma’aikatar Kudi; Dr. Aisha MZ Anka, Ma’aikatar Lafiya.

 

“Sauran su ne Mannir Haidara, Ma’aikatar Labarai da Al’adu; Hon. Kabiru Moyi , Ma’aikatar Gidaje da Sufayi; Engr. Ahmed Yandi, Ma’aikatar Karamar Hukuma da Masarautu; Sulaiman Adamu Gummi, Ma’aikatar Lamuran Addini; Dr. Nafisa Muhammad Maradun – Ma’aikatar Lamuran Mata da Ci gaban Al’umma; Lawal Barau Ma’aikatar Ayyuka da Kamfanoni; Tasi’u Musa Shinkafi, Ma’aikatar Matasa da wasanni; Amb. Bala Mai Riga, Ma’aikatar Tsaro.

 

“Akwai ma’aikatu biyu da ke karkashin ofishin Gwamna da ayyuka da dama da suka hada da sa ido kan manufofin gwamnati. Nasiru Ibrahim Zurmi – Sashin aiwatar da Kasafin Kudi na Gwamna; da Salisu Musa Tsafe – Ofishin Agajin gaggawa na Gwamna.”

Zamfara
Hussein Yero
+ postsBio
  • Hussein Yero
    https://hausa.leadership.ng/author/hussein-yero/
    Ɗan Takarar Sanata A Zamfara Ya Koka Kan Yi Wa Rayuwarsa Barazana
  • Hussein Yero
    https://hausa.leadership.ng/author/hussein-yero/
    Abdulaziz Yari Ya Bukaci Limamai Su Ƙara Addu’a Kan Yaƙi Da Ƴan Bindiga A Zamfara
  • Hussein Yero
    https://hausa.leadership.ng/author/hussein-yero/
    Matawalle Ya Buƙaci Magoya Bayansa Su Mara Wa Shugaba Tinubu, Gwamna Lawal Baya
  • Hussein Yero
    https://hausa.leadership.ng/author/hussein-yero/
    Majalisar Zamfara Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi Biyu Kan Zargin Almundahanar Kuɗaɗe

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Yadda Kasar Sin Ke Hada Hannun Kasa Da Kasa Wajen Inganta Muhallin Duniyarmu Ta Bai Daya

Yadda Kasar Sin Ke Hada Hannun Kasa Da Kasa Wajen Inganta Muhallin Duniyarmu Ta Bai Daya

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.