ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Zamfara Ya Tallafa Wa Yara Mata 8,225 Da Ke Sakandare

by Sulaiman and Hussein Yero
11 months ago
Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya raba tallafin kuɗi ga yara mata 8,225 a dukkanin ƙananan hukumomi 14 na jihar.

 

A ranar Larabar da ta gabata ne gwamnan ya fara rabon kuɗaɗe na ayyukan ACRESAL da Agile a ɗakin taro na Garba Nadama da ke sakatariyar J.B Yakubu a Gusau.

ADVERTISEMENT
  • Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (3)
  • Raya Hulda Tsakanin Sin Da Australia Ya Dace Da Yanayin Zamanin Da Ake Ciki

Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar ta bayyana cewa an zabo ‘yan matan sakandaren 8,225 ne daga gidajen masu ƙaramin ƙarfi da marasa galihu.

 

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Sanarwar ta ƙara da cewa, kowace yarinya za ta karbi tallafin Naira 40,000 don ci gaba da yi musu rajista da shiga makaranta.

 

“Ƙarin Naira dubu goma-goma da za a bayar na zangon karatu na biyu da na uku zai kawo adadin tallafin zuwa Naira 60,000 ga kowace ɗaliba wanda za a bayar ta bangaren iyaye ko masu kula da su, an amince da Naira Miliyan Ɗari Uku da Ashirin da Biyu ga wannan Kashi na Farko, a halin yanzu ana ci gaba da shirye-shiryen kashi na biyu ga masu cin gajiyar shirin.

 

A wajen bikin, Gwamna Lawal ya bayyana cewa, taron a alamance yana bayar da tallafin kuɗi ne ga waɗanda suka ci gajiyar ayyukan ACReSAL da AGILE, waɗanda suka yi daidai da yadda gwamnatinsa ta mayar da hankali kan ilimi, ci gaba, da kare al’umma, da kuma kare muhalli.

 

Ya ce: “A ƙarƙashin wannan shiri na ACRESAL, mun bayar da tallafin ne ta Asusun Tallafawa Al’umma ga mutum 500 da suka amfana a Gusau, Bungudu, da Kaura Namoda da nufin tallafa wa ayyukan da suka shafi muhalli da tattalin arziki, wanda hakan ke nuni da ƙudurinmu na yaƙi da gurbacewar ƙasa, da inganta noma da inganta rayuwar al’umma a cikin matsalolin da ake fuskanta.

 

“Al’ummar mu na fuskantar wahalhalu kamar fafutukar mata wajen gina ƙananan sana’o’i, matasa masu neman tallafi. Asusun Tallafawa Al’umma yana ba da tallafi mai ɗorewa don tallafawa ci gaba, wanda ke nuna alamar juriya da riƙon amana. Ina kira ga masu cin gajiyar da su yi amfani da wannan tallafin cikin hikima da gaskiya, tare da tabbatar da sakamako na aminci a bayyane, sakamako mai kyau.

 

“Za a ta ci gaba da bayar da tallafin a cikin al’ummomi, ta hanyar amfani da mutane da yawa a tsawon lokaci. Ta hanyar amfani da shi yadda ya kamata, wannan shirin zai ba da misali na hada-hadar kuɗi da ɗorewar tattalin arziki.”

 

Gwamnan ya ci gaba da cewa har yanzu ilimi shi ne babban fifikon gwamnatin sa.

 

“Mun himmatu wajen ganin mun magance tare da shawo kan duk wani shingen da ya shafi tattalin arziki, ababen more rayuwa, ko zamantakewa, waɗanda ke hana ‘ya’yanmu mata samun damar karatu da kuma kammala karatunsu, domin idan ka ilimantar da ’ya mace ko ka karantar da ƙauye ne, domin waɗannan ‘yan mata masu ilimi su na girma zuwa mata masu ƙarfin gwiwa, waɗanda suke ɗaukaka iyalansu, ƙarfafa al’umma, da kuma kawo ci gaba a jiharmu.

 

“Ina yaba wa dukkanin ƙungiyoyin da suka aiwatar da aikin a ƙarƙashin Ma’aikatar Muhalli da Albarkatun Masa da Ma’aikatar Ilimi, Kimiyya da Fasaha, da kuma abokan aikinmu na fasaha, saboda sadaukarwa da haɗin gwiwarsu wajen aiwatar da waɗannan muhimman shirye-shirye.

 

“Bari na tabbatar wa mutanen jihar Zamfara cewa wannan gwamnati za ta ci gaba da aiwatar da manufofi da tsare-tsare masu ma’ana, musamman tun daga tushe, muna ci gaba da jajircewa wajen tabbatar da gaskiya da kuma yi wa jama’armu hidima.

 

“Ga waɗanda suka ci gajiyar waɗannan tsare-tsare, ku tuna cewa abin da ku ke karba a yau iri ne. Ina roƙon ku da ku raya shi, ku shuka shi, kuma ku bar shi ya zama bishiyar canji ga iyalanku da al’ummominku.”

Zamfara
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Zamfara
Hussein Yero
+ posts Bio
  • Hussein Yero
    https://hausa.leadership.ng/author/hussein-yero/
    Yaƙi Da Ta’addanci: Gwamnan Zamfara Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Bisa Ƙwato Ɗarurruwan Shanu
  • Hussein Yero
    https://hausa.leadership.ng/author/hussein-yero/
    ’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji
  • Hussein Yero
    https://hausa.leadership.ng/author/hussein-yero/
    Ɗan Takarar Sanata A Zamfara Ya Koka Kan Yi Wa Rayuwarsa Barazana
  • Hussein Yero
    https://hausa.leadership.ng/author/hussein-yero/
    Abdulaziz Yari Ya Bukaci Limamai Su Ƙara Addu’a Kan Yaƙi Da Ƴan Bindiga A Zamfara

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
yola

Tinubu Ya Kammala Hanyoyi 420 A Sassan Nijeriya Cikin Shekara 2

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.