• English
  • Business News
Saturday, July 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Da Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Kasafta Naira Biliyan 750.17 A Janairu

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Da Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Kasafta Naira Biliyan 750.17 A Janairu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin rabon asusun tarayya (FAAC), ya raba jimillar kudi na naira biliyan 750.174 ga matakai uku na gwamnati a matsayin rabon tarayya na watan Janairun 2023.

Daga cikin adadin kudaden da aka bayyana, wanda ya hada da na harajin kayayyaki, harajin tura kudi ta intanet, kirin kudi daga harajin da ba na ma’adinai, da karin naira biliyan 15.000 daga Ajiye, Gwamnatin Tarayya ta karbi naira biliyan 277.334, jihohin sun samu naira biliyan 244.975, kananan hukumomi sun samu naira biliyan 180.135, yayin da jihohin da ake hakar ma’adinan suka samu naira biliyan 32.730 a matsayin samar da ma’adinai na kashi 13 daga kudaden harajin ma’adinai.

  • Yadda Gwamnonin Nijeriya Suka Butulce Wa Shugaba Buhari Bayan Ya Fitar Da Su Kunya
  • Da Dumi-Dumi: Sergio Ramos Ya Yi Ritaya Daga Buga Wa Sifaniya Kwallo

A cewar kamitin, kamar yadda ya bayyana a karshen mako, akwai karin naira biliyan 15,000 da za a raba shi daidai da matakan gwamnati uku.

Kwamitin rabon ya nuna cewa yawan kudaden shiga da ake samu daga harajin kayayyaki na watan Janairun 2023 ya kai naira biliyan 250.009, sabanin naira 250. .512 biliyan da aka raba a watan da ya gabata, wanda ya haifar da raguwar naira biliyan 0.503, daga wannan adadin an ware naira biliyan 10.000 daga harajin da aka karba, yayin da aka ba da naira biliyan 7.200 don zuwa jari da ajiye. Sauran kudaden da suka rage na naira biliyan 232.809 an raba su kamar haka; Gwamnatin Tarayya ta samu naira biliyan 34.921, jihohin sun samu naira biliyan 116.405, kananan hukumomi sun samu naira biliyan 81.483.

Don haka, Babban barajin da aka samu na naira biliyan 653.703 na watan wanda ya yi kasa da naira biliyan 1136.183 da aka samu a watan da ya gabata da naira biliyan 482.479. Daga wannan adadin na naira biliyan 23 da miliyan 494 aka bayar ga kudin tara da jimillar naira biliyan 241.091 don canja-canje, ajiye da maidowa. Sauran kudaden na naira biliyan 389.118 an raba su kamar haka; gwamnatin tarayya ta samu naira biliyan 189.745, jihohin kasar sun samu naira biliyan 95.227, kananan hukumomi sun samu naira biliyan 73.416, sai kuma karin kashi13 ga jihohin da ake hako ma’adinai wanda suka samu naira biliyan 32.730.

Labarai Masu Nasaba

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

Har ila yau, an raba zunzurutun kudi har naira biliyan 13.799 daga cikin kudin harajin canjawa na intanet ga matakai uku na gwamnati kamar haka; gwamnatin tarayya ta samu naira biliyan 1.987, jihohi sun samu naira biliyan 6.624, kananan hukumomi sun samu naira biliyan 4.636, yayin da aka ware naira biliyan 0.552 harajin da aka karba.

Kwamitin ya kuma bayyana karin kudaden da aka ware na naira biliyan 100.000 daga kudaden shiga da ba na ma’adinai ba, wanda aka raba kamar haka; gwamnatin tarayya ta samu naira biliyan 52.680, jihohi sun samu naira biliyan 26.720, kananan hukumomi sun samu naira biliyan 20.600.

Harajin ribar man fetur (PPT), harajin kudi na kamfanoni mai da gas duk sun ragu sosai. Harajin kayayyakin ya ragu kadan-kadan. Yayin da harajin shigo da kayayyaki ya karu a wannan karo.

A cikin sanarwar, an fitar da jimillar kudaden shigar da za a raba na wannan wata na Janairu 2023 ne daga harajin da aka samu na kudaden shiga na naira biliyan 389.118, harajin kudi na BAT na naira biliyan 232.809, karin harajin da ba na ma’adinai ba na naira biliyan 100. 000, naira biliyan13.247 biliyan daga hada-hadar kudade na intanet da kuma karin naira biliyan 15.000 daga ajiya, wanda ya kawo jimlar rarraba kudade na watan zuwa naira biliyan 750.174.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gwamnatin TarayyaJihohiKwamiti
ShareTweetSendShare
Previous Post

GORON JUMA’A

Next Post

Nijeriya Ta Samu Raguwar Kudaden Shiga Da Kashi 3.10 A 2022 –NBS

Related

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

5 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

5 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da ÆŠansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

9 hours ago
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

9 hours ago
Abin Da Ya Sa ‘Yan Nijeriya Ba Su Mori Dimokuradiyya Ba Har Yanzu –Jega
Labarai

Shirin Tinubu Kan Kiwon Dabbobi Zai Samar Da Ayyukan Yi Miliyan 5 Ga Matasa – Jega

12 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote

13 hours ago
Next Post
Nijeriya Ta Samu Raguwar Kudaden Shiga Da Kashi 3.10 A 2022 –NBS

Nijeriya Ta Samu Raguwar Kudaden Shiga Da Kashi 3.10 A 2022 –NBS

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu

Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu

July 5, 2025
Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

July 5, 2025
Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

July 5, 2025
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

July 5, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

July 5, 2025
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

July 5, 2025
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

July 5, 2025
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

July 5, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

July 5, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.