ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Rufe Iyakokin Nijeriya Da Nijar

by Sadiq
3 years ago
Iyakokin Nijeriya

Gwamnatin tarayya ta ba da umarnin rufe dukkan iyakokin kasar da Jamhuriyar Nijar cikin gaggawa saboda tabarbarewar siyasar da ake fama da ita a kasar.

Manufar umarnin a cewar Mukaddashin Kwanturolan Hukumar Kwastam ta Nijeriya, Bashir Adeniyi Adewale, za ta amfanar kasashen biyu.

  • ‘Yansanda Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga A Masallacin Juma’a A Zamfara
  • Gwamnatin APC Ta Kara Ingiza ‘Yan NIjeriya Cikin Bakin Talauci – PDP

Adewale, wanda ya kasance a kan iyakar Jibia a jihar Katsina, domin sanya ido kan matakin da ake bi, ya bayyana cewa, gwamnatin tarayya ta umarci masu ruwa da tsaki a harkokin kan iyakokin da su tabbatar da bin ka’idar umarnin.

ADVERTISEMENT

“Kamar yadda muka sani, shugaban kasa Ahmed Bola Tinubu dan gwagwarmaya ne na hadakar tattalin arziki a yammacin Afirka. Ya yi imanin cewa kasuwanci da makwabciyarmu zai iya kawo ci gaba ga ‘yan Nijeriya da sauran jama’ar yankin,” in ji shi.

“Watakila wannan mataki ya taimaka masa wajen samun nasararsa a matsayin shugaban ECOWAS cikin wata guda da hawansa shugabancin Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

“Yanzu, muna da wani yanayi a hannunmu inda ake fama da rashin zaman lafiya da rashin tsaro. Wannan yanayin ba zai ba da damar bunkasar ciniki ba. Ba za mu iya samun kasuwanci mai ma’ana ba a cikin yanayi na rashin tsaro da rashin zaman lafiya da ke faruwa a Jamhuriyar Nijar.

“Don haka ne kungiyar ECOWAS, ta hannun ikon shugabanta, ta dauki matakin rufe dukkan iyakokin kasa da Jamhuriyar Nijar.”

A cewarsa, hukumar ta tura jami’ai kan iyakokin Nijeriya da Nijar don tabbatar da tsaro.

“Hakki ne da ya rataya a wuyan hukumar Kwastam ta Nijeriya, tare da yin aiki tare da sauran hukumomin gwamnati, don aiwatar da abin da ya dace.

“Hukumar kwastam ta Nijeriya ta yi hadin gwiwa da sauran jami’an tsaro a kan iyaka domin aiwatar da dokar rufe iyakokin.”

MASU ALAKA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi
Manyan Labarai

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Next Post
Abubuwan Da Suka Gudana A Zanga-zangar Cire Tallafin Mai

Abubuwan Da Suka Gudana A Zanga-zangar Cire Tallafin Mai

LABARAI MASU NASABA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.