ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hakkin Ma’aurata A Kan Junansu (1)

by Bilkisu Tijjani and Sulaiman
3 months ago
Ma'aurata

Soyayya ta gaskiya:

Dolene kayiwa matarka soyayya ta gaskiya haka ke ma dole ne a gareki, domin sai da soyayyar gaskiya za ka iya kulawa da dukkan damuwarta, ita ma sai da soyayyar gaskiya za ta iya biyayya ga mijinta.

 

ADVERTISEMENT

Tsare Amana:

Wajibi ne mace ta tsare amanar mijinta, tun daga jikinta da dukiyarsa da ma duk wani sirrinta da nasa ta kula da su.

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa

Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki

Haka kai ma wajibi ne ka tsare mata amanar dukkan gabbanka kada ka nemi mata a waje, ban da kallon mata a waje, ban da kula mata in ba wata larura mai karfi ba.

Ka kuma tsare mata sirrinta da duk wani abu da ya shafe ta.

 

Tausayawa juna:

Wajibi ne miji ya rika tausaya wa matarsa, saboda ita mace mai rauni ce, ga ayyukan gida ga girki da sauransu.

Haka ke ma wajibi ne ki rika tausayaw a mijinki kada ki rika dora masa nauye-nauye ki zama mai hakuri da iya abin da Allah ya azurta ku da shi.

 

Shige da fice:

Ba ya halatta mace ta rika fita ba tare da iznin mijinta ba, koda leke ta ta ga ko ta kofargida haramun ne ga mace.

Haka kai kuma ka kiyaye dawowa akan lokaci saboda duk mace tana so mijinta ya dawo gida akan lokaci.

 

Kada ta yi Azumin Nafila sai da izninsa:

saboda zai iya zuwa da bukatarsa alhali kuma tana cikin Azumi, to a nan ana iya samun matsala, ko dai a karya Azumin ko kuma shi ya shiga takura.

 

Duk lokacin da mijinki ya zo da bukatarsa wajibi ne ki amsa masa, haka kai ma wajibi ne idan ta zo maka da bukatarta ka amsa mata, domin ita wannan wata larura ce mai karfi, sai dai idan matar tana cikin halin al’ada.

 

Wajibi ne mace ta saurari mjinta idan yana magana da ita, kada ta rika ja’inja da shi da gardama.

Haka shi ma idan tana magana anaso ya nutsu ya saurare ta ya kuma yi mata magana cikin sanyin murya.

8 Kada mace ta rika raina abin da mijinta ya ba ta, haka kuma kada shi ma ya rika raina kyautatawar da take masa. 8 Mace ta rika ado da kwalli wa mijinta ta rika daukar kanta ita fa amarya ce a kullum tana zuba ado.

Kai ma ka rika yi mata ado kana kamshi ka rika zama kuma kuna hira a cikin adon ka ce na yi wannan ne saboda ke, ku yawaitawa junanku yin hakan, kai ka rika daukar kanka a matsayin ango haka ita ma.

 

Za Mu Ci Gaba A Mako Mai Zuwa Idan Allah Ya Kai Mu

Ma'aurata
Bilkisu Tijjani
+ posts Bio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa
Ma'aurata
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Lionel Messi: Mutum Ko Aljan
  • Sulaiman
    Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
  • Sulaiman
    Mata Ta Hallaka Mijinta Da Wuƙa Watanni Biyu Bayan Aure A Kano
  • Sulaiman
    An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka 

MASU ALAKA

Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
Uwargida Sarautar Mata

Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa

May 30, 2026
Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
Uwargida Sarautar Mata

Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki

May 24, 2026
aure
Uwargida Sarautar Mata

Kuskure Goma (10) Da Matan Aure Ke Yi A Gidan Miji

May 16, 2026
Next Post
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Kwankwaso Ya Fice Daga Jam'iyyar NNPP A Hukumance

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Lionel Messi: Mutum Ko Aljan

Lionel Messi: Mutum Ko Aljan

June 17, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

June 17, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Mata Ta Hallaka Mijinta Da Wuƙa Watanni Biyu Bayan Aure A Kano

June 17, 2026
An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka 

An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka 

June 16, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

June 16, 2026
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

June 16, 2026
Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

June 16, 2026
Gaza

Farashin Mai Ya Faɗi Ƙasa Da Dala 80 Bayan cimma Yarjejeniyar Amurka Da Iran

June 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

June 16, 2026
Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

June 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.