ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hakkin Ma’aurata A Kan Junansu (1)

by Bilkisu Tijjani and Sulaiman
5 months ago
Ma'aurata

Soyayya ta gaskiya:

Dolene kayiwa matarka soyayya ta gaskiya haka ke ma dole ne a gareki, domin sai da soyayyar gaskiya za ka iya kulawa da dukkan damuwarta, ita ma sai da soyayyar gaskiya za ta iya biyayya ga mijinta.

 

ADVERTISEMENT

Tsare Amana:

Wajibi ne mace ta tsare amanar mijinta, tun daga jikinta da dukiyarsa da ma duk wani sirrinta da nasa ta kula da su.

LABARAI MASU NASABA

Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (2)

Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)

Haka kai ma wajibi ne ka tsare mata amanar dukkan gabbanka kada ka nemi mata a waje, ban da kallon mata a waje, ban da kula mata in ba wata larura mai karfi ba.

Ka kuma tsare mata sirrinta da duk wani abu da ya shafe ta.

 

Tausayawa juna:

Wajibi ne miji ya rika tausaya wa matarsa, saboda ita mace mai rauni ce, ga ayyukan gida ga girki da sauransu.

Haka ke ma wajibi ne ki rika tausayaw a mijinki kada ki rika dora masa nauye-nauye ki zama mai hakuri da iya abin da Allah ya azurta ku da shi.

 

Shige da fice:

Ba ya halatta mace ta rika fita ba tare da iznin mijinta ba, koda leke ta ta ga ko ta kofargida haramun ne ga mace.

Haka kai kuma ka kiyaye dawowa akan lokaci saboda duk mace tana so mijinta ya dawo gida akan lokaci.

 

Kada ta yi Azumin Nafila sai da izninsa:

saboda zai iya zuwa da bukatarsa alhali kuma tana cikin Azumi, to a nan ana iya samun matsala, ko dai a karya Azumin ko kuma shi ya shiga takura.

 

Duk lokacin da mijinki ya zo da bukatarsa wajibi ne ki amsa masa, haka kai ma wajibi ne idan ta zo maka da bukatarta ka amsa mata, domin ita wannan wata larura ce mai karfi, sai dai idan matar tana cikin halin al’ada.

 

Wajibi ne mace ta saurari mjinta idan yana magana da ita, kada ta rika ja’inja da shi da gardama.

Haka shi ma idan tana magana anaso ya nutsu ya saurare ta ya kuma yi mata magana cikin sanyin murya.

8 Kada mace ta rika raina abin da mijinta ya ba ta, haka kuma kada shi ma ya rika raina kyautatawar da take masa. 8 Mace ta rika ado da kwalli wa mijinta ta rika daukar kanta ita fa amarya ce a kullum tana zuba ado.

Kai ma ka rika yi mata ado kana kamshi ka rika zama kuma kuna hira a cikin adon ka ce na yi wannan ne saboda ke, ku yawaitawa junanku yin hakan, kai ka rika daukar kanka a matsayin ango haka ita ma.

 

Za Mu Ci Gaba A Mako Mai Zuwa Idan Allah Ya Kai Mu

Ma'aurata
Bilkisu Tijjani
+ posts Bio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Tuwon Alkama Da Miyar Taushe
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Kula Da Labba Domin Su Kasance Masu Laushi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Chicken Teriyaki Rice
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Kare Hannu Daga Bushewa
Ma'aurata
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

MASU ALAKA

Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (2)
Uwargida Sarautar Mata

Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (2)

July 5, 2026
Ma'aurata
Uwargida Sarautar Mata

Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)

June 27, 2026
Wasu Abubuwa Da Ke Sa Maza Hana Mata Fita Unguwa (Uwargida)
Uwargida Sarautar Mata

Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)

June 21, 2026
Next Post
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Kwankwaso Ya Fice Daga Jam'iyyar NNPP A Hukumance

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.