• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Hong Kong: An Bude Dakin Adana Kayan Tarihi Na Fadar Sarakuna Ga Al’umma

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Hong Kong: An Bude Dakin Adana Kayan Tarihi Na Fadar Sarakuna Ga Al’umma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ana Shirin Fadada Layukan Dogo Na Karkashin Kasa Dake Birnin Beijing

Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Birnin Shenyang

A yau Lahadi an bude dakin adana kayan tarihi na fadar sarakuna ga al’umma a shiyyar al’adu ta West Kowloon, dake yankin musamman na Hong Kong na kasar Sin.

Sama da kayayyakin tarihi 900 da aka nuna, aka samo su ne daga fadar sarakuna wato Palace Museum dake Beijing, wadanda wasu daga cikinsu aka nuna su ne a Hong Kong a karon farko.
An sayar da kusan kashi 80 bisa kashi 100 na dukkan tikitoci 140,000 na shiga dakin adana kayan tarihin cikin makonni hudun farko da budewarsa.

Kevin Yeung, sakataren hukumar raya al’adu, wasanni, da yawon bude ido na gwamnatin Hong Kong na kasar Sin, ya ce dakin adana kayan tarihi na fadar sarakuna zai kara yin amfani da fifikon da Hong Kong yake da shi ta fuskar al’adu wajen bayyana kyakkyawan tarihin kasar Sin yadda ya kamata. (Ahmad)

ShareTweetSendShare
Previous Post

PDP Reshen Jihar Osun Ta Koka Kan Yadda ‘Yan Sanda Ke Yi Wa ‘Ya’Yanta Dauki Dai-dai

Next Post

Nijeriya Na Bukatar Shugaba Nagari Da Zai Ceto Ta Daga Kangi – Sheikh Assufiyyu

Related

Ana Shirin Fadada Layukan Dogo Na Karkashin Kasa Dake Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

Ana Shirin Fadada Layukan Dogo Na Karkashin Kasa Dake Birnin Beijing

17 hours ago
Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Birnin Shenyang
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Birnin Shenyang

18 hours ago
Babu Nasara Ga ’Yan Awaren Taiwan
Daga Birnin Sin

Babu Nasara Ga ’Yan Awaren Taiwan

19 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Wajen Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Ra’ayin Blinken Kan Batun “Tarkon Bashi Na Kasar Sin”
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Wajen Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Ra’ayin Blinken Kan Batun “Tarkon Bashi Na Kasar Sin”

20 hours ago
Sin: Hadin Gwiwar Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Haifar Da Sakamako Mai Kyau Da Fa’ida
Daga Birnin Sin

Sin: Hadin Gwiwar Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Haifar Da Sakamako Mai Kyau Da Fa’ida

21 hours ago
Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka
Daga Birnin Sin

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

22 hours ago
Next Post
Nijeriya Na Bukatar Shugaba Nagari Da Zai Ceto Ta Daga Kangi – Sheikh Assufiyyu

Nijeriya Na Bukatar Shugaba Nagari Da Zai Ceto Ta Daga Kangi - Sheikh Assufiyyu

LABARAI MASU NASABA

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

August 19, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

August 19, 2022
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.