• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Ne Tsiraicin Mace Da Bai Kamata ‘Yar’uwarta Mace Ta Gani Ba? (Fatawa)

by Dakta Jamil Zarewa
10 months ago
in Al'adu
0
Ina Ne Tsiraicin Mace Da Bai Kamata ‘Yar’uwarta Mace Ta Gani Ba? (Fatawa)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mace ta ba da jikinta ga mata ‘yan’uwanta don a yi mata wanka saboda kwalliya ko irin dilka da halawa din nan wai haramun ne?

Ko da ta rufe mamanta da mazaunanta?

In haramun ne kenan daga ina zuwa ina ne tsiraicin mace da bai kamata ‘yar’uwarta mace ta gani ba? Jazakallahu khairaljazaa.

To ‘yar’uwa malamai sun yi sabani game da tsaraicin mace ga ‘yar’uwarta musulma, akwai wadanda suka tafi a kan cewa: bai halatta ‘yar’uwarta mace ta ga
wani abu a jikinta ba, sai abin da ya saba bayyana a tsakanin mata, idan suna zaune i-su-i-su, kamar kafa da hannu da fuska da wuya da makamacin haka.
Sai dai abin da mafi yawan malaman fikhu suka tafi a kai shi ne: al’aurar mace ga.

‘Yar’uwarta musulma tana farawa ne daga cibiya zuwa guiwa, kamar yadda al’aurar maza take a tsakaninsu.

Labarai Masu Nasaba

Sabo Ahmad Kafin-Maiyaki: Bankwana Da Hazikin Dan Jarida, Abokin Aiki

GORON JUMA’A

Don haka bai halatta ta bari wata mace ta kalli sama da wannan wurin da aka iyakance ba, amma idan kafira ce matar to malamai sun yi bayani cewa ba za ta kalli wani abu ba, sai abin da ya saba bayyana, don haka sai a kula lokacin da za a je dilka wajan wacce ba musulma ba, don kada garin neman gira a rasa ido .
Sannan a bisa wannan bayanin da kika yi, dilkar da kika siffanta za ta zama ba ta halatta ba, tun da za a ga abin da shari’a ba ta halatta a gani ba.
Allah ne mafi sani.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Kamata A Hukunta Japan Saboda Amincewarta Ga Shirin Zubar Da Dagwalon Makamashin Nukiliya A Teku

Next Post

An Kaddamar Da Taron Koli Na Raya Fasahar Sadarwar Zamani Na Kasar Sin Karo Na 5

Related

Sabo Ahmad Kafin-Maiyaki: Bankwana Da Hazikin Dan Jarida, Abokin Aiki
Al'adu

Sabo Ahmad Kafin-Maiyaki: Bankwana Da Hazikin Dan Jarida, Abokin Aiki

2 days ago
Goro
Al'adu

GORON JUMA’A

4 days ago
Goro
Al'adu

GORON JUMA’A

4 weeks ago
Goro
Al'adu

GORON JUMA’A

1 month ago
Karsashina Yana Ga Rubutun Littafi Ba Fim Ba -Humaira K. Azare
Al'adu

Karsashina Yana Ga Rubutun Littafi Ba Fim Ba -Humaira K. Azare

1 month ago
Shin Da Gaske Tashe A Kasar Hausa Na Shirin Tashi?
Al'adu

Shin Da Gaske Tashe A Kasar Hausa Na Shirin Tashi?

2 months ago
Next Post
An Kaddamar Da Taron Koli Na Raya Fasahar Sadarwar Zamani Na Kasar Sin Karo Na 5

An Kaddamar Da Taron Koli Na Raya Fasahar Sadarwar Zamani Na Kasar Sin Karo Na 5

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

May 29, 2023
Za A Harba Kumbon Shenzhou-16 A Gobe Talata

Za A Harba Kumbon Shenzhou-16 A Gobe Talata

May 29, 2023
Ya Dace Amurka Ta Koyi Hikimomin Kissinger Don Yin Mu’amala Da Kasar Sin

Ya Dace Amurka Ta Koyi Hikimomin Kissinger Don Yin Mu’amala Da Kasar Sin

May 29, 2023
An Kammala Bikin Baje Kolin Fasahohin Tattara Manyan Bayanai Na Kasa Da Kasa Na Sin

An Kammala Bikin Baje Kolin Fasahohin Tattara Manyan Bayanai Na Kasa Da Kasa Na Sin

May 29, 2023
Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

Abubuwa 5 Da Gwamnatin Tinubu Za Ta Mayar Da Hankali Kan Su

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.