ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

IPOB Ta Kai Wa ‘Yan Kasuwa Hari A Enugu

by Sadiq
3 years ago
IPOB

Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu ta tabbatar da cewa an dakile harkokin kasuwanci a jihar karkashin dokar da IPOB ta aiwatar ta zaman gida dole a duk ranar Litinin.

‘Yan ta’addar karkashin jagorancin Simon Ekpa na kungiyar masu rajin kafa kasar Biyafara (IPOB), sun kai farmaki a wasu sassan jihar, inda suka kone motoci kirar Sienna guda biyu da Keke NAPEP.

  • An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Akuya
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 6, Sun Sace 50 A Neja

Wasu shaidun gani da ido sun shaida wa Leadership Hausa cewa lamarin ya faru ne da sanyin safiyar ranar Litinin a tashar mota ta Liberty Bus Stop da ke Abakpa a karamar hukumar Enugu ta Gabas.

ADVERTISEMENT

‘Yan bindigar, a cewar shaidun gani da ido, sun kai farmaki ne a tashar motar bas din da ta kasance mai yawan hada-hada da misalin karfe 05:30 na safe, inda suka yi ta harbe-harbe nan take, don tsoratar da mazauna garin, wadanda ke fitowa daga gidajensu domin gudanar da harkokinsu na kasuwanci.

An ce ‘yan bindigar sun koma babbar hanyar T-Junction, inda suka yi yunkurin tilasta wa wani dattijo daga motar msa kafin su kone shi a cikin motar.

LABARAI MASU NASABA

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Da yake mayar da martani, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Daniel Ndukwe, ya ce zaman lafiya ya daidaita a yankin.

Sai dai ya ce ba a samu asarar rai ba, inda y jaddada cewa ‘yan bindigar tuni suka fice daga yankin.

Ndukwe ya bayyana cewa an samu nasarar kwato motoci biyu da maharan ke amfani da su wajen kai hari, yana mai kira ga jama’a da su taimaka wa rundunar da bayanai masu amfani da za su kai ga kama ‘yan bindigar.

MASU ALAKA

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau
Rahotonni

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano
Labarai

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi
Labarai

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
Next Post
Buhari Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Gwarzon Dan Siyasa, Musa Musawa

Buhari Ya Yi Ta'aziyyar Rasuwar Gwarzon Dan Siyasa, Musa Musawa

LABARAI MASU NASABA

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.